| S/N,article ,refrence1 ,refrence2,,,,,,,,,,,,, | |
| 1,"""Gwamnatin Najeriya ta ce adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a ?asar ya ragu da fiye da yara miliyan uku, sakamakon du?ufar da ta yi wajen wayar da kan iyaye da ba da tallafi.Ministan ilimin Najeriya, Mallam Adamu Adamu ne ya bayyana hakan inda ya ce yawan yaran da ba sa zuwa makaranta ya ragu daga mutum miliyan goma da dubu ?ari zuwa miliyan shida da dubu ?ari tara da ?oriya, duka-duka a cikin shekara ?aya da rabi.Wannan nasarar, kamar yadda ya ce, ta samu ne ta hanyoyi daban-daban da ma`aikatar ta bi don kwa?aita wa yara da iyayensu karatun zamani, musamman ma wayar da kan su a kan muhimmancin ilimi.Mista Ben Goong, shi ne kakakin ma`aikatar ilimin, kuma cewa ya yi, gwamnatin tarayya ta samu kayan tallafa wa karatu da kwa?aita wa yara da iyaye da ya kai dala miliyan ?ari shida daga bankin duniya, wanda ta rarraba wa jihohi a ?ar?ashin wani shiri da aka yi wa la?abi da shirin samar da ilimi mai inganci ga kowa.""Mun ?addamar a jihohi goma ne, amma yanzu jihohi goma sha bakwai ne a cikin shirin,"" in ji shi.""kuma babban abin da muke yi shi ne shigar da gwamnoni da sarakunan gargajiya da malaman addini da sauran masu fa?a-a-ji, da kuma masu mkarantun ku?i a cikin aikin wayar da kan jama`a a kan muhimmancin karatun yara.""Kuma tuni muka mi?a kason farko na ku?in ga dukkan jihohi,"" in ji shi.Wannan salo ko tsari, kamar yadda ma`aikatar ilimin Najeriyar ke cewa, ya samu kar?uwa, kuma yana tasiri sosai wajen kwa?aita wa yara shiga makaranta.Kuma ganin yadda ake samun nasara, gwamnatin Najeriyar na sa ran cewa nan ba da da?ewa ba yara ?alilan ne da za su rage suna gararamba ba sa zuwa makaranta.Mista Goong ya ?ara da cewa ""Muna sa ran cewa adadin yaran da ba sa zuwa makaranta zai dinga raguwa. Bayan haka, mun fahimci cewa iyayen da suka yi karatu ba sa sakaci, suna sanya `ya`yansu a makaranta. Saboda haka, ministan ilimi ya ce za mu jefi tsuntsu biyu da dutse daya.""Za mu yi ?o?arin koyar da iyayen yara ya?i da jahilci ta yadda ba za su yi wasa wajen tura `ya`yansu makaranta ba,"" in ji shi.Ma`aikatar ilimin Najeriyar ta ce adadin yaran da suka shiga makaranta a shekarar da ta wuce ya zarta ainihin adadin da ta yi hari da mutum a?alla miliyan uku.Kuma wannan ya ?ara wa gwamnatin Najeriyar kwarin-gwiwa cewa nan ba da?ewa ba za ta fita daga sahun ?asashen da ke gaba wajen yawan yaran da ba sa zuwa makaranta a duniya."",","""Gwamnatin Najeriya ta ce adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a ?asar ya ragu da fiye da yara miliyan uku, sakamakon du?ufar da ta yi wajen wayar da kan iyaye da ba da tallafi. ""Kuma babban abin da muke yi shi ne shigar da gwamnoni da sarakunan gargajiya da malaman addini da sauran masu fa?a-a-ji, da kuma masu mkarantun ku?i a cikin aikin wayar da kan jama`a a kan muhimmancin karatun yara."""",","""Gwamnatin Najeriya ta ce adadin yaran da ba sa zuwa makaranta a ?asar ya ragu da fiye da yara miliyan uku, sakamakon du?ufar da ta yi wajen wayar da kan iyaye da ba da tallafi.Ministan ilimin Najeriya, Mallam Adamu Adamu ne ya bayyana hakan inda ya ce yawan yaran da ba sa zuwa makaranta ya ragu daga mutum miliyan goma da dubu ?ari zuwa miliyan shida da dubu ?ari tara da ?oriya, duka-duka a cikin shekara ?aya da rabi.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 2,"""Kotun hukunta manyan laifuka ta ICC ta ce Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ta mika mata tsohon ?an tawayen da ake zargi da aikata laifukan ya?i da tauye ha??in bil adama. Ana zargin Mahamat Said Abdel Kani da zargin laifin da aka aikata a 2013. Fitaccen jigo ne a ?ungiyar ?an tawayen Seleka - ta musulmi da suka ta?a ?wace mulki a shekarar da ta gabata, kafin a kifar da su.ICC ta ce ana zargin dakarun Mr Said da kai hari kan farar hula. Sai dai har yanzu ba a tsayar da ranar soma saurara shari'ar ba."",","""Kotun hukunta manyan laifuka ta ICC ta ce Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ta mika mata tsohon ?an tawayen da ake zargi da aikata laifukan ya?i da tauye ha??in bil adama."", ","""Kotun hukunta manyan laifuka ta ICC ta ce Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ta mika mata tsohon ?an tawayen da ake zargi da aikata laifukan ya?i da tauye ha??in bil adama. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 3,"""Wannan na kara zama ruwan dare a wasu kasashen Afrika, inda gwamnatoci ke toshe intanet ko shafukan sada zumunta lokaci zuwa lokaci.Uganda ce kasa ta baya bayan nan da ta takaita intanet daf da fara zaben shugaban kasar ran 14 ga watan Janairu.Masu fafutukar kare hakkin amfani da intanet sun ce wannan tauye hakkin bayyana ra'ayi ne, amma gwamnati ta ce hakan na taimakawa wajen tabbatar da tsaro.Gwamnati na iya takaita amfani da intanet ta hanyar bai wa kamfanonin da ke samar da shi umarnin hana masu amfani da itanet dama.A karon farko, wannan na iya kasancewa toshe shafukan sada zumunta da aka fi amfani da su.Uganda ta bai wa kamfanonin da ke samar da intanet umarnin toshe duka shafukan sada zumunta da manhajojin aika sakonni.Dama dai masu amfani da intanet da shafukan sada zumunta a kasar na ta korafin rashin iya shiga wasu shafukan.Tanzania ta takaita damar amfani da intanet da shafukan sada zumunta a lokacin zabenta a watan Oktobar bara.A watan Yunin bara, ita ma Habasha ta rufe gaba daya intanet din kasartsawon kusan wata guda a wani martani na tashin hankali da ya biyo bayan kashe shahararren mawaki kuma mai fafutuka Hachalu Hundessa.Zimbabwe da Togo da Burundi da Chadi da Mali da Guinea duk sun toshe intanet a bara. shekarar 2019, an toshe wani bangare ko duka intanet a kalla sau 25 idan aka hada da sau 20 a shekarar 2018 da sau 12 a 2017 a cewar Access Now wata kungiya mai sa ido mai zaman kanta.Kuma kungiyar ta ce a 2019, bakwai daga cikin kasashen 14 da suka toshe intanet sun taba toshewa a shekaru biyu na baya da suka wuce.Sabbin kasashen su ne Benin da Gabon da Eritrea da Liberia da Malawi da Mauritania da Zimbabwe.Wannan wani salo ne da ya karade duniya, inda kasashe da dama ke rufe intanet.Kungiyar ta ce a shekarar 2019, sau 21 cikin sau 25 da aka toshe intanet ya shafi duka kasashe ko mafi yawan kasashen.A Sudan da Habasha ne kawai aka toshe intanet din a wasu sassan kasar.""Wannan ya nuna cewa rufe intanet na karuwa kuma suna shafar Karin mutane a Afrika,"" a cewar kungiyar.A ko wace kasa, ya dangan a da ko wane kamfanin samar da intanet ya bi umarnin hukumomi.Mai amfani da shafin na iya ganin sakon ""server not found"" ko kuma ""this site has been blocked by the network administrator"".Wani salon kuma shi ne wanda ake kira 'throttling' ko kuma rage karfi ko gudun intanet din.Wannan zai nuna wa mai amfani da shafin kamar babu network ne, har ya gaji da gwadawa ya hakura.Amma kuma ana iya sa kamfanonin su kasha intanet din gaba daya a kasa bude shafukan intanet.Kamfanonin samar da intanet na iya ce wa gwamnati a'a?Ya danganta da idan gwamnati za ta iya nuna iko kan kamfanonin.Gwamnati c eke bai wa kamfanonin lasisi, wanda ke nufin za a iya cin tararsu ko a ?wace lasisinsu.Kamfanonin na iya kai batun kotu, amma a zahiri ba su cika yi ba.Amma a shekarar 2019 kotuna a Zimbabwe sun yanke hukuncin sake bude intanet bayan da gwamnati ta bayar da umarnin rufe shi.Gwamnatin ta mayar da martani ta hanyar sanya sabbin dokoki da za su ba ta damar ikon kan intanet a kasar.Idan dai ba an toshe intanet din gaba daya ba, awai hanyoyin da mutane za su iya bi su shiga intanet din. Ministar sadarwar Zimbabwe Monica Mutsvangwa ta ce wannan ""zai tabbatar intanet da sauran lamurran fasaha sun amfani al'uma maimakon saba wa tsaron kasa.""Idan dai ba an toshe intanet din gaba daya ba, akwai hanyoyin da mutane za su iya bi su shiga intanet din. Hanya mafi shahara ita ce ta hanyar amfani da VPN. Wannan wasu hanyoyi ne na intanet masu tsaro, wanda kuma zai yi wuya kamfanonin su iya tsohe su.Gwamnati na iya toshe VPN amma ba su fiye yi ba saboda suna tsoron shiga hakkin manyan jakadai na kasashen waje da manyan kamfanoni da ke amfani da su.Wasu gwamnatocin Afrika sun bayyana cewa ""labaran karya"" a shafukan intanet ne ke sa wa a taikaita amfani da intanet.Amma wasu masana da masu adawa na cewa wannan kawai wata dama ce ta hana mutane sukar gwamnati, wanda sau da yawa ake yi a Faceboo da WhatsApp.""Kafin da yayin da kuma bayan zabe, gwamnati na toshe intanet saboda 'yan adawa,"" a cewar Mista Bekele."",","""Wannan na kara zama ruwan dare a wasu kasashen Afrika, inda gwamnatoci ke toshe intanet ko shafukan sada zumunta lokaci zuwa lokaci. Uganda ta bai wa kamfanonin da ke samar da intanet umarnin toshe duka shafukan sada zumunta da manhajojin aika sakonni. Tanzania ta takaita damar amfani da intanet da shafukan sada zumunta a lokacin zabenta a watan Oktobar bara. Ministar sadarwar Zimbabwe Monica Mutsvangwa ta ce wannan ""zai tabbatar intanet da sauran lamurran fasaha sun amfani al'uma maimakon saba wa tsaron kasa. Wasu gwamnatocin Afrika sun bayyana cewa ""labaran karya"" a shafukan intanet ne ke sa wa a taikaita amfani da intanet. "",","""Uganda ta bai wa kamfanonin da ke samar da intanet umarnin toshe duka shafukan sada zumunta da manhajojin aika sakonni.Tanzania ta takaita damar amfani da intanet da shafukan sada zumunta a lokacin zabenta a watan Oktobar bara. A watan Yunin bara, ita ma Habasha ta rufe gaba daya intanet din kasar tsawon kusan wata guda a wani martani na tashin hankali da ya biyo bayan kashe shahararren mawaki kuma mai fafutuka Hachalu Hundessa. Zimbabwe da Togo da Burundi da Chadi da Mali da Guinea duk sun toshe intanet a bara. Sabbin kasashen su ne Benin da Gabon da Eritrea da Liberia da Malawi da Mauritania da Zimbabwe. Wasu gwamnatocin Afrika sun bayyana cewa ""labaran karya"" a shafukan intanet ne ke sa wa a taikaita amfani da intanet.Amma wasu masana da masu adawa na cewa wannan kawai wata dama ce ta hana mutane sukar gwamnati, wanda sau da yawa ake yi a Facebook da WhatsApp.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 4,"""Yayin da ake dakon rantsar da Joe Biden a matsayin shugaban Amurka a ranar Laraba, tawagar za?a??en shugaban ta bayyana jerin dokokin da Trump ya sanya da yake shirin sokewa a ranar da aka rantsar da shi. Shugaban ma'aikata na Mista Biden Ron Klain ya ce da zarar an rantsar da Biden, zai mayar da Amurka cikin yarjejeniyar sauyin yanayi, sannan ya soke haramcin shiga kasar daga wasu kasashen musulmai da shugaba Trump ya sanya. Yanzu haka dai yawan dakarun da aka jibge a birnin Washington domin tabbatar da an yi bikin rantsuwar lafiya ya ninninka yawan dakarun kasar a kasashen Afghanistan da Iraqi. Dukkanin jihohin Amurka 50 da Gundumar Columbia na cikin shirin ko ta kwana saboda yiwuwar samun zanga-zanga a karshen makon nan, gabanin bikin rantsar da sabon shugaban kasar Joe Biden a ranar Laraba. Ana aikewa da dakarun Tsaro na kasa daga ko'ina cikin kasar zuwa Washington DC, domin dakile barazanar maimaita mummunar tarzomar da ta faru a ranar 6 ga Janairu. Hukumar tsaro ta FBI ta yi gargadin cewa magoya bayan shugaba Trump na shirin yin zanga-zanga dauke da makamai a dukkan jihohin kasar. An kafa shingayen binciken ababen hawa kan titunan babban birnin kasar cikin tsauraran matakan tsaro. A ranar Asabar ne yan sanda suka tabbatar da kama wani mutumi dan jihar Virginia da bindigogi da harsasai 509 da kuma lasisin shiga taron rantsuwar na bodi. Jihohi a duk fadin kasar na daukar matakan kariya, kama daga kan hana zuwa Washington da kuma kin bayar da iznin gudanar da taro. Gwamnonin Maryland, da New Mexico da Utah duk sun ayyana dokar ta-baci gabanin yiwuwar samun zanga-zangar. Jihohin California, da Pennsylvania, da Michigan, da Virginia, da Washington da Wisconsin na daga cikin jihohin da aka baza jami'an tsaro na tarayya a ko ina. A cewar darakta a Ma'aikatar Tsaron Jama'a ta Texas, bayanan sirri sun nuna cewa ""masu tsattsauran ra'ayi"" na iya kutsawa cikin zanga-zangar da aka shirya don ""aikata muggan laifuka"". Gwamnan Virginia Ralph Northam ya fada wa taron manema labarai a ranar Alhamis cewa: ""Idan kuna shirin zuwa nan ko zuwa Washington da mummunar niyya to ya kamata ku sauya tunani, don ba a maraba da ku a nan, kuma ba za a yi maraba da ku ba a babban birnin kasarmu ba, idan kunne ya ji, gangar jiki ta tsira"". Daya daga cikin jihohin da aka fi tunanin samun rikici a cikinsu ita ce jihar Michigan, wadda tuni ta kafa shinge mai kafa shida a kusa da fadar gwamnatin jihar da ke Lansing."",","""Yayin da ake dakon rantsar da Joe Biden a matsayin shugaban Amurka a ranar Laraba, tawagar za?a??en shugaban ta bayyana jerin dokokin da Trump ya sanya da yake shirin sokewa a ranar da aka rantsar da shi. Dukkanin jihohin Amurka 50 da Gundumar Columbia na cikin shirin ko ta kwana saboda yiwuwar samun zanga-zanga a karshen makon nan, gabanin bikin rantsar da sabon shugaban kasar Joe Biden a ranar Laraba. A ranar Asabar ne yan sanda suka tabbatar da kama wani mutumi dan jihar Virginia da bindigogi da harsasai 509 da kuma lasisin shiga taron rantsuwar na bodi. "",","""Yayin da ake dakon rantsar da Joe Biden a matsayin shugaban Amurka a ranar Laraba, tawagar za?a??en shugaban ta bayyana jerin dokokin da Trump ya sanya da yake shirin sokewa a ranar da aka rantsar da shi. Dukkanin jihohin Amurka 50 da Gundumar Columbia na cikin shirin ko ta kwana saboda yiwuwar samun zanga-zanga a karshen makon nan, gabanin bikin rantsar da sabon shugaban kasar Joe Biden a ranar Laraba. Daya daga cikin jihohin da aka fi tunanin samun rikici a cikinsu ita ce jihar Michigan, wadda tuni ta kafa shinge mai kafa shida a kusa da fadar gwamnatin jihar da ke Lansing.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 5,"""Ma�aikatar Harkokin Wajen Amurka ta yi kiran gudanar da sahihin bincike mai zaman kansa kan jerin zarge-zargen magu?i a zaben Uganda. Karo na shida kenan da Shugaba Museveni ke lashe za?e a Uganda inda zai tsawaita mulkinsa na shekaru 35. Amma babban mai hamayya da shi Bobi wane ya yi zargin an tafka magudi a za?en ranar Alhamis da aka gudanar. Museveni kuma ya kira za?en a matsayin sahihi wanda ba a ta?a yinsa ba a ?asar. Sanarwar da Amurka ta fitar ta ce duk wa?anda aka kama da hannu a magu?in za?en za ta ?auki mataki a kansu. Bobi Wine ya shaida wa BBC cewa an hana shi fita daga gidansa wanda jami'an tsaro suka yi wa kawanya."",","""Ma�aikatar Harkokin Wajen Amurka ta yi kiran gudanar da sahihin bincike mai zaman kansa kan jerin zarge-zargen magu?i a zaben Uganda. "",",Ma�aikatar Harkokin Wajen Amurka ta yi kiran gudanar da sahihin bincike mai zaman kansa kan jerin zarge-zargen magu?i a zaben Uganda. ,,,,,,,,,,,,, | |
| 6,"""Yayin da gwamnatin Najeriya ta ?ullo da sabon tilastawa ?an ?asar ha?a layukansu na salula da kuma lambobinsu na katin shedar ?an ?asa, wani ?an ?asar ya bayyana damuwa kan makomar layin mutum idan ?arayi sun sace. Gambo Muhammad a sahafinsa na Twitter @gambomuhammad6 ya ba ministan sadarwar ?asar Sheikh Pantami shawara ya ?ullo da tsarin yadda mutum zai toshe layinsa idan har an sace layin. Ya bu?aci a samar da wasu lambobi da mutum zai iya aikawa ya toshe layinsa idan an sace. Ministan kuma ya amsa cewa ya kar?i shawarar tare da gode masa, sai dai bai bayyana ko shawarar da aka ba shi ba za ta samu ga ?an Najeriya."",","""Yayin da gwamnatin Najeriya ta ?ullo da sabon tilastawa ?an ?asar ha?a layukansu na salula da kuma lambobinsu na katin shedar ?an ?asa, wani ?an ?asar ya bayyana damuwa kan makomar layin mutum idan ?arayi sun sace."", ","""Yayin da gwamnatin Najeriya ta ?ullo da sabon tilastawa ?an ?asar ha?a layukansu na salula da kuma lambobinsu na katin shedar ?an ?asa, wani ?an ?asar ya bayyana damuwa kan makomar layin mutum idan ?arayi sun sace. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 7,"""Rundunar sojin saman Saudiyya ta ce ta lalata wani hari da aka kitsa kai wa Riyadh babban birnin kasar. Tuni kafar yada labaran cikin gida ta zargi mayakan Houthi da shirya harin daga Yemen mai makwabtaka.Dama mayakan Houthi sun saba harba makamai cikin Saudiyya, amma a wannan karon sun ce ba su da hannu.An kashe mutane da dama a yaki tsakanin gwamnatin Yemen da Saudiyya ke goyon baya, da kuma mayakan Houthi da ke samun goyon bayan Iran."",","""Rundunar sojin saman Saudiyya ta ce ta lalata wani hari da aka kitsa kai wa Riyadh babban birnin kasar."", ","""Rundunar sojin saman Saudiyya ta ce ta lalata wani hari da aka kitsa kai wa Riyadh babban birnin kasar."" ",,,,,,,,,,,,, | |
| 8,"""Kafofin yada labaran gwamnatin China sun ce masu aikin ceto a gabashin kasar sun ceto bakwai daga cikin gungun masu hakar ma'adanai da suka makale a karkashin kasa tsawon makonni biyu. An nuna hotunan masu aikin ceton na murna a yayin da suka fara fito da mutum na farko. Yanzu an tafi da su asibiti domin diba lafiyarsu. Makeken ramin ya rufta ne sakamakon fashewar wani abu, wanda har yanzu ba a san musabbabinsa ba. Masu hakar ma'adinai 11 ne aka gano cewa na raye tun da farko, amma daga baya daya ya mutu. An sami damar yin magana da su ta waya, har ma da aika musu abinci da magani. Aikin ceto masu hakar ma'adinai a China."",","""Kafofin yada labaran gwamnatin China sun ce masu aikin ceto a gabashin kasar sun ceto bakwai daga cikin gungun masu hakar ma'adanai da suka makale a karkashin kasa tsawon makonni biyu."",","""Kafofin yada labaran gwamnatin China sun ce masu aikin ceto a gabashin kasar sun ceto bakwai daga cikin gungun masu hakar ma'adanai da suka makale a karkashin kasa tsawon makonni biyu.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 9,"""An fara gasar kwallon kafa ta mata a karon farko a Saudiyya, wadda aka dakatar a baya saboda bullar cutar korona. 'Yan wasa mata sama da 600 da ya kunshi kungiyoyi 24 ne ke fafatawa a wasannin daga birnin Riyadh da Jeddah da kuma Damman don fitar da kungiyar da za ta lashe kofin bana. Ranar Talata aka yi bikin bude gasar da yammaci, amma ba a nuna wasannin a talabijin ba, sai dai gwamnatin Saudiyya ta albarkaci gasar da cewar an dauko hanyar da mata za a dama da su a wasanni. Barcelona za ta kara da Atletico ba tare da Sergio Busquets ba. A shekarar 2018 aka amince mata a karon farko su shiga filin wasan domin kallon wasannin tamaula a kasar. Tun a shekarun baya mahukunta sun hana mata shiga wasanni kamar yadda addini ya yi hani da al'ada, sai dai kuma wasu malamai masu ra'ayin rikau sun ce barin mata su shiga sabgar wasanni zai haifar da rashin tarbiya. Wasa bakwai aka kara ranar da aka yi bikin bude wasannin a Riyadh da kuma Jeddah a gasar kwallon kafa ta mata a karon farko da ya kamata a fara tun cikin watan Maris. Cikin sakamakon wasannin Tigers ta doke Jeddah Challenges 11-0 da wanda Al Riyadh ta casa Najd Al Riyadh da ci 10-1.+ Kungiyoyin za su ci gaba da karawa a biranensu daga baya a fitar da wadanda za su kece raini don lashe kofin bana a karon farko. Duk kungiyar da ta zama gwarzuwa za ta lashe kudin saudi Arabia wato Riyal 500,000 daidai da Dalar Amurka 133,000 ko kuma Fam 100,000."",","""An fara gasar kwallon kafa ta mata a karon farko a Saudiyya, wadda aka dakatar a baya saboda bullar cutar korona. Kungiyoyin za su ci gaba da karawa a biranensu daga baya a fitar da wadanda za su kece raini don lashe kofin bana a karon farko."",","""An fara gasar kwallon kafa ta mata a karon farko a Saudiyya, wadda aka dakatar a baya saboda bullar cutar korona. Kungiyoyin za su ci gaba da karawa a biranensu daga baya a fitar da wadanda za su kece raini don lashe kofin bana a karon farko.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 10,"""Shugaban babbar jam'iyyar adawa ta Uganda, Bobi Wine kuma ?an takarar shugaban ?asar da ya sha kaye, ya bayyana cewa jami'an tsaro sun kai samame a hedikwatar jam'iyyar a daidai lokacin da jami'an jam'iyyar da lauyoyi ke shirye-shiryen kai Shugaba Yoweri Museveni kotu, bayan sanar da shi a matsayin wanda ya lashe za?en ?asar. A wani sa?o da ya wallafa a shafinsa na Twitter, ya bayyana cewa shugabannin Jam'iyyar National Unity Platform sun ?oye. Shi kansa a gidansa an zagaye shi, inda ?an sanda suka hana shi fita da kuma kar?ar ba?i. Sai a yau Litinin ne ma aka dawo da sabis ?in intanet a fa?in ?asar sakamakon toshe shi da aka yi gabannin za?e. Wani mai magana da yawun ?an sanda a ?asar ya ce an zagaye ofishin Jam'iyyar NUP ne saboda wasu dalilai na tsaro. Tuni dai Shugaba Yoweri Museveni ya yi watsi da duk wasu zarge-zarge na almundahana da ake zargin an yi yayin za?en ?asar."",","""Shugaban babbar jam'iyyar adawa ta Uganda, Bobi Wine kuma ?an takarar shugaban ?asar da ya sha kaye, ya bayyana cewa jami'an tsaro sun kai samame a hedikwatar jam'iyyar a daidai lokacin da jami'an jam'iyyar da lauyoyi ke shirye-shiryen kai Shugaba Yoweri Museveni kotu, bayan sanar da shi a matsayin wanda ya lashe za?en ?asar. "",","""Shugaban babbar jam'iyyar adawa ta Uganda, Bobi Wine kuma ?an takarar shugaban ?asar da ya sha kaye, ya bayyana cewa jami'an tsaro sun kai samame a hedikwatar jam'iyyar a daidai lokacin da jami'an jam'iyyar da lauyoyi ke shirye-shiryen kai Shugaba Yoweri Museveni kotu, bayan sanar da shi a matsayin wanda ya lashe za?en ?asar."" ",,,,,,,,,,,,, | |
| 11,"""An kama Faisal Maina, ?a ga tsohon shugaban kwamitin yi wa tsarin fansho na Najeriya garambawul Abdulrasheed Maina, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito. Faisal wanda ake tuhumarsa da laifuka uku a wata bada?alar halasta ku?in haram a kotun da ake shari'ar mahaifinsa, ya ?i ci gaba da halartar kotun bayan bayar da belinsa, amma an ci gaba da shari'ar a lokacin da baya nan. A ranar 24 ga watan Nuwamba ne mai Shari'a Okon Abangya soke belin nasa da ya bayara tare da ba da umarnin kama shi. Kamen nasa na zuwa ne ?asa da mako ?aya da kama mahaifinsa Maina a Nijar aka mayar da shi Najeriya. Shi ma uban na fuskantar tuhuma ne kan bada?alar naira biliyan biyu a wata Babbar Kotu a Abuja."",","""An kama Faisal Maina, ?a ga tsohon shugaban kwamitin yi wa tsarin fansho na Najeriya garambawul Abdulrasheed Maina, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito."",","""An kama Faisal Maina, ?a ga tsohon shugaban kwamitin yi wa tsarin fansho na Najeriya garambawul Abdulrasheed Maina, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 12,"""'Yan sandan Rasha sun kama fiye da mutum 2,500 cikin magoya bayan Alexei Navalny babban mai hamayya da shugaba Putin bayan sun kaddamar da zanga-zanga. An kama magoya bayan nan a ranar Asabar bayan kaddamar da zanga-zanga a sassan Rasha inda suke neman a saki madugunAlexei Navalny. Magoya bayan Alexei Navalny sun yi kiran gangamin ne ta intanet a biranen Rasha 65. Dubban masu zanga-zanga ne kuma suka fito a titunan Vladivostok da Khabarovsk, yayin da kuma aka baza jami'an tsaro domin tunkarar masu zanga-zangar, kamar yadda magoya bayan Navalny suka bayyana.Wata ?ungiyar farar hula ta ce kimanin masu zanga-zanga 50 aka kama a biranen Rasha 10."",","""'Yan sandan Rasha sun kama fiye da mutum 2,500 cikin magoya bayan Alexei Navalny babban mai hamayya da shugaba Putin bayan sun kaddamar da zanga-zanga."",","""'Yan sandan Rasha sun kama fiye da mutum 2,500 cikin magoya bayan Alexei Navalny babban mai hamayya da shugaba Putin bayan sun kaddamar da zanga-zanga.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 13,"""Majalisar zartarwa ta Masar, ta amince da ?ara tsaurara dokar haramta kaciyar mata inda ta ?ara ?aga shekarun zaman gidan yari zuwa shekara 20 ga duk wanda aka samu da laifin yin kaciyar. Wani bincike da aka gudanar a 2016 ya gano cewa kusan kashi 90 cikin 100 na matan da ke Masar da ke tsakanin shekara 15 zuwa 49 an yi musu kaciya, duk da haramcin da aka saka na yin kaciyar a 2008.A ?ar?ashin dokar da aka yi wa gyara, duk wanda ya bu?aci yin kaciyar na fuskantar yiwuwar shan ?auri. A halin yanzu sai majalisun ?asar sun amince da gyaran kafin ya zama cikakkiyar doka. ?ungiyoyin kare ha??o?in mata sun sha bayyana cewa ba a ta?a aiwatar da dokar yadda ya kamata ba."",","""Majalisar zartarwa ta Masar, ta amince da ?ara tsaurara dokar haramta kaciyar mata inda ta ?ara ?aga shekarun zaman gidan yari zuwa shekara 20 ga duk wanda aka samu da laifin yin kaciyar."",","""Majalisar zartarwa ta Masar, ta amince da ?ara tsaurara dokar haramta kaciyar mata inda ta ?ara ?aga shekarun zaman gidan yari zuwa shekara 20 ga duk wanda aka samu da laifin yin kaciyar.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 14,"""Shugaban ?ungiyar masu kiyon kaji na Iran Nasser Nabipour, ya ce kaji 900,000 aka kashe saboda cutar murar tsuntsaye. Ya ce an kashe kajin ne bayan sun kamu da babbar cutar murar tsuntsaye. Ya ce cutar ta ya?u tsakanin kaji da tsuntsaye a lardin Khorasan da wasu sassan Iran.Mr Nabipour ya ce tsaikun yin rigakafi shi ya haddasa ya?uwar cutar tsakanin kajin."",","""Shugaban ?ungiyar masu kiyon kaji na Iran Nasser Nabipour, ya ce kaji 900,000 aka kashe saboda cutar murar tsuntsaye."",","""Shugaban ?ungiyar masu kiyon kaji na Iran Nasser Nabipour, ya ce kaji 900,000 aka kashe saboda cutar murar tsuntsaye.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 15,"""Akalla sojojin Mali shida sun mutu a tagwayen hare hare da aka kai a kan iyakar kasar da Burkina Faso.To amma rundunar sojin Mali ta ce ta mayar da zazzafan martani da sanyin safiyar yau. Ta kuma sanar da cewa luguden wutar da tayi wa maharan ya bata nasarar kashe talatin daga maharan. Kan iyakar ta Burkina Faso ya zama wani yanki da mayaka suka addaba. Don ko a ranar Alhamis an kashe sojoji uku a wani harin bam da aka kai."",","""Akalla sojojin Mali shida sun mutu a tagwayen hare hare da aka kai a kan iyakar kasar da Burkina Faso."",","""Akalla sojojin Mali shida sun mutu a tagwayen hare hare da aka kai a kan iyakar kasar da Burkina Faso.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 16,"""An kashe wani babban jami'i a Somalia a Mogadishu babban birnin ?asar, sa'o'i ka?an bayan ya dawo daga Turkiyya inda ya jima yana jinya sakamakon raunin da ya samu yayin harin bam da ya rutsa da shi a kwanakin baya. Babu wani tabbaci kan yadda aka yi Abdihakim Dhagajuun ya mutu. Amma wasu rahotanni sun bayyana cewa ya mutu ne da misalin ?arfe biyu a ranar Alhamis bayan jami'an da ke kare lafiyarsa sun yi musayar wuta da jami'an gwamnati. Mai magana da yawun gwamnatin ?asar ya wallafa wani sa?o a shafinsa na Twitter inda ya bayyana cewa an bayar da umarni ga jami'an tsaro da su gudanar da bincike kan ainahin abin da ya faru da kuma hukunta masu hannu a kisan."",","""An kashe wani babban jami'i a Somalia a Mogadishu babban birnin ?asar, sa'o'i ka?an bayan ya dawo daga Turkiyya inda ya jima yana jinya sakamakon raunin da ya samu yayin harin bam da ya rutsa da shi a kwanakin baya."",","""An kashe wani babban jami'i a Somalia a Mogadishu babban birnin ?asar, sa'o'i ka?an bayan ya dawo daga Turkiyya inda ya jima yana jinya sakamakon raunin da ya samu yayin harin bam da ya rutsa da shi a kwanakin baya."",",,,,,,,,,,,,, | |
| 17,"""An rufe wani ?angare na ofishin shugaban ?asar Botswana na kwanaki biyu daga yau Litinin domin samun damar feshi da yi wa ma'aikata gwajin korona. Shugaba Mokgweetsi Masisi da matarsa duk anyi musu gwaji a makon da ya gabata, kuma sakamakon ya nuna basa dauke da cutar. Kakakin gwamnati, Andrew Sesinyi ya ce an yanke hukuncin gwaji ne sabada kamuwa da cutar da ma'aikatan ofishin shugaban ?asa suka yi. Sai dai matakin rufe ofishin ba zai shafi aiki ba, domin ma'aikata za su ke aiki daga gida, a cewar sanarwar gwamnati."",","""An rufe wani ?angare na ofishin shugaban ?asar Botswana na kwanaki biyu daga yau Litinin domin samun damar feshi da yi wa ma'aikata gwajin korona."",","""An rufe wani ?angare na ofishin shugaban ?asar Botswana na kwanaki biyu daga yau Litinin domin samun damar feshi da yi wa ma'aikata gwajin korona.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 18,"""Ma'aikatar Ilimin Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta sanar da ranar Litinin 25 ga watan Janairu 2021, a matsayin ranar da za a koma karatu a manyan makarantun jihar. Cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na intanet ma'aikatar ta ce sai da ta tabbatar da shirye-shiryen makarantun kan ka'idojin dokar korona da hukumomin lafiya lafiya suka zayyana. Akwai tabbatar da sanya takunkumi da dalibai za su rika yi da malamansu da kuma sauran ma'aikatan makarantun, samar da na'urar gwada zafin jiki, da ba da tazara da dai sauran ka'idoji. Sanarwar ta ce dole ne kuma wannan doka ta ci gaba dan haka za a rika kai ziyarar ba zata a ko wanne lokaci domin tabbatar da hakan. Haka kuma ana ci gaba da bibiyar yadda sauran makarantun sakandire da masu zaman kansu ke shiri domin su ma a bude su anan gaba."",","""Ma'aikatar Ilimin Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta sanar da ranar Litinin 25 ga watan Janairu 2021, a matsayin ranar da za a koma karatu a manyan makarantun jihar."",","""Ma'aikatar Ilimin Jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya ta sanar da ranar Litinin 25 ga watan Janairu 2021, a matsayin ranar da za a koma karatu a manyan makarantun jihar.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 19,"""A wannan Litinin ?in za a binne tsohon shugaban Ghana, Jerry Rawlings a birnin Accra, sai dai za a tsaurara matakan bin dokokin kariya daga korona ga masoya da mahalarta jana'izar. Rawlings wanda shi ne shugaban da ya fi ?a?ewa a mulkin Ghana, tun a watan Nuwamba bara ya mutu yana da shekaru 73, bayan ?ar gajeruwar jinya. Tun a jiya Lahadi aka soma addu'o'in jana'izar a mujami'ar birnin ?asar. A ranar Laraba za a binne Mista Rawlings, wanda zai samu halartar wasu shugabanni duniya. Tun a watan Nuwamba ya kamata a yi jana'izar, sai dai hakan bai faru ba saboda sa?anin da aka rinka samu tsakanin shugabanin siyasar ?asar. Rawlings ya mulki gwamnatin sojin Ghana sama da shekaru 10 bayan juyin-mulki da ya jagoranta tsakanin 1979 zuwa 1981, sannan ya maido da ?asar kan tsarin dimokradiya a 1992."",","""A wannan Litinin ?in za a binne tsohon shugaban Ghana, Jerry Rawlings a birnin Accra, sai dai za a tsaurara matakan bin dokokin kariya daga korona ga masoya da mahalarta jana'izar."",","""A wannan Litinin ?in za a binne tsohon shugaban Ghana, Jerry Rawlings a birnin Accra, sai dai za a tsaurara matakan bin dokokin kariya daga korona ga masoya da mahalarta jana'izar.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 20,"Ranar 3 ga watan Agustan 2017 Neymar ya koma Paris St Germain da taka leda daga Barcelona a matakin wanda aka saya mafi tsada a duniya.Wasu rahotanni na cewa daya daga dalilan da suka sa ya bar Spaniya shi ne yana son yin suna na kashin kansa, bayan da Lionel Messi ya hana shi haskakawa a fanni kwallon kafa.Neymar ya taka rawar gani a Barcelona, amma duk wani ?wazon da ya saka, sai an fara hangen kyaftin Lionel Messi kafin dan kwallon Brazil din.Sai dai bayan da Neymar ya koma Paris St Germain da taka leda daga baya ya hangi kamar ya yi kuskuren komawa Faransa da taka leda.Daga nan ya fara samun matsala a wasannin da jawao cece-kuce da ta kai magoya baya suka dunga kiraye-kirayen gara ya san inda dare ya yi masa.Ba inda Neymar ya hanga sai Barcelona wadda yake gani zai cika burinsa na zama fitatcen dan wasa a duniya ko kuma ya gaji Messi a kungiyar ta Spaniya.Paris St Germain daya ce daga kungiyar Turai da ta tsara yadda za ta zama fitatciya a fagen tamaula a nahiyar dama duniya. Sai dai bullar cutar korona ta damalmala komai, inda kungiyoyi suka shiga kaka ni kayi, tattalin arzikinsu ya girgiza har da Barcelona.Kungiyar ta Camp Nou ta kasa lashe kowanne irin kofi a bara, ""kuma kyaftin dinta Lionel Messi ya bukaci barin Spaniya da taka leda, sannan shugaba Joseph Mario Bartemeo ya yi murabus.Abubuwa da dama sun faru a Barcelona da ya jawo take kasa taka rawar gani a bana duk da daukar sabon koci Ronald Koeman, kungiyar tana ta uku a teburin La Liga za ta buga Spanish Super Cup da Real Sociedad ranar Laraba.Neymar ya kwantar da hankalinsa a wasannin da yake buga wa a Paris St Germain, bayan da Kylian Mbappe ya zama abokinsa suke kuma buga tamaula ta ban sha'awa.Wasu rahotanni na cewar daraktan wasanni na PSG, Leonardo shi ne ya rarrashi Neymar ya kuma fayyace masa tsare-tsaren da kungiyar ke yi na ganin ta zama zakara a Turai da duniya.A farkon shekarar 2021 PSG ta sallami koci Thomas Tuchel ta dauki Mauricio Pochettiono, kuma burun kungiyar shi ne lashe Champions League, wanda ta kai wasan karshe a bara, Bayern Munich ta doke ta.Bisa alamu dai Neymar ya hakura zai ci gaba da taka leada a Faransa, kuma kawo yanzu ya buga wa PSG wasa 12 a bana ya kuma zura kwallo tara a raga.Paris St Germain tana mataki na biyu a teburin Ligue 1 da tazarar maki daya tsakaninta da Lyon, bayan buga wasannin mako na 19 a gasar ta Faransa."",","""Ranar 3 ga watan Agustan 2017 Neymar ya koma Paris St Germain da taka leda daga Barcelona a matakin wanda aka saya mafi tsada a duniya. Paris St Germain daya ce daga kungiyar Turai da ta tsara yadda za ta zama fitatciya a fagen tamaula a nahiyar dama duniya. A farkon shekarar 2021 PSG ta sallami koci Thomas Tuchel ta dauki Mauricio Pochettiono, kuma burun kungiyar shi ne lashe Champions League, wanda ta kai wasan karshe a bara, Bayern Munich ta doke ta."",","""Ranar 3 ga watan Agustan 2017 Neymar ya koma Paris St Germain da taka leda daga Barcelona a matakin wanda aka saya mafi tsada a duniya. Sai dai bayan da Neymar ya koma Paris St Germain da taka leda daga baya ya hangi kamar ya yi kuskuren komawa Faransa da taka leda. Paris St Germain tana mataki na biyu a teburin Ligue 1 da tazarar maki daya tsakaninta da Lyon, bayan buga wasannin mako na 19 a gasar ta Faransa.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 21,"""Hukumar rarraba wutar lantarki a Kaduna ta yanke wutar gidan tsohon marigayi Shehu Shagari saboda bashin naira miliyan 6 da ake bin gidan. A ranar 28 ga watan Disamba 2018 tsohon shugaban ya rasu yana da shekara 93. Jaridar DAILY NIGERIA a ?asar ta rawaito kakakin kamfanin, Abdulaziz Abdullahi na cewa ba a biyan ku?in wutar tun bayan mutuwar marigayi Shagari.Kakakin ya kuma shaida wa jaridar cewa an basu wa'adi ko ?aga musu ?afa domin biyan ku?a?en da ake bin su kafin a yanke wutar.Wani jami'in gwamnatin Sokoto wanda ya bukaci a sakaya sunansa ya ce babu adalci idan aka ?aurawa gwamnati laifi kan yanke wutar, a cewar Jaridar."",","""Hukumar rarraba wutar lantarki a Kaduna ta yanke wutar gidan tsohon marigayi Shehu Shagari saboda bashin naira miliyan 6 da ake bin gidan."",","""Hukumar rarraba wutar lantarki a Kaduna ta yanke wutar gidan tsohon marigayi Shehu Shagari saboda bashin naira miliyan 6 da ake bin gidan.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 22,"""Ranar Talata za a ci gaba da wasannin La Liga a Spaniya, karawar mako na 19 da za a yi karawa uku a ranar.Za a buga wasan karshe a Spanish Super Cup tsakanin Barcelona da Athletic Bilbao a filin wasa na Sevilla.Barcelona tana mataki na uku a kan teburin La Liga, ita kuwa Bilbao tana ta 12 a kasan teburi.Atletico Madrid wadda keda kwantan wasa biyu, ita ce kan gaba a teburi da maki 41, sai Real Madrid ta biyu mai maki 37.Kawo yanzu an buga wasa 177, amma wasu kungiyoyin suna da kwantan wasa da aka kai fafatawar mako na 18, an kuma ci kwallo 427, Barcelona ce kan gaba mai 37 a raga.Lionel Messi kyaftin din Barcelona shi ne kan gaba a cin kwallaye a gasar Spaniya mai 11 a raga, Gerard Moreno dan wasan Villarreal da ya zura 10 a raga, sai Iago Aspas na Celta Vigo da kuma Luis Suarez na Atletico Madrid da kowanne keda tara-tara a raga.Kawo yanzu wasan da aka ci kwallaye da yawa a gida shi ne wanda Atletico ta doke Granada da ci 6-1 ranar 27 ga watan Satumbar 2020.Fafatawar da kungiyar waje ta je ta ci kwallaye da yawa shi ne wanda Villareal ta je ta doke Celta Vigo 4-0 ranar 8 ga watan Janairun 2021 da wanda Barcelona ta je gidan Granada ta yi nasara da ci 4-0 ranar 9 ga watan Janairun 2021."",","""Ranar Talata za a ci gaba da wasannin La Liga a Spaniya, karawar mako na 19 da za a yi karawa uku a ranar. Kawo yanzu an buga wasa 177, amma wasu kungiyoyin suna da kwantan wasa da aka kai fafatawar mako na 18, an kuma ci kwallo 427, Barcelona ce kan gaba mai 37 a raga."",","""Ranar Talata za a ci gaba da wasannin La Liga a Spaniya, karawar mako na 19 da za a yi karawa uku a ranar. Kawo yanzu an buga wasa 177, amma wasu kungiyoyin suna da kwantan wasa da aka kai fafatawar mako na 18, an kuma ci kwallo 427, Barcelona ce kan gaba mai 37 a raga.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 23,"""Hoto na farko da aka ?auka da tauraron ?an Adam, ya nuna wasu abubuwa kamar ?wallo mai launin toka a tsakiyar korayen bishiyun - amma idan aka yi kallon tsanaki, za a gane wa?annan abubuwan masu kamar ?wallon giwaye ne ke ta watangaririya a tsakanin bishiyu.Masana kimiyya kuma na amfani da wa?annan hotuna suna ?irga yawan giwayen da ke Afrika.An samu hotunan ne daga wani tauraron ?an Adam mai nisan kilomita 600 daga doron ?asa.Wannan tauraron ?an Adam na iya ba da damar ganin kilomita 5,000 na inda giwaye ke rayuwa a duk ranar da babu hadari.Kuma ana gudanar da aikin ?idayar giwayen mai matu?ar wahala ne da wata komfuta da aka horar don gano giwaye a wurare daban-daban.""Muna gabatar da wannan misalin ne � kuma mu bayyana shi, wannan giwa ce, wannan ba giwa ba ce, in ji Dakta Ogla Isupova, na Jami'ar Bath.""Ta hanyar yin hakan, za mu iya yiwa injinanmu setin da za su iya ba da bayanai kan ?aramin abu, wanda ba za a iya gani da idanu ba.""Da farko masana kimiyyar sun duba gidan namun daji na Addo da ke Afrika taKudu.""Yana da yawan giwaye, ""In ji Dakta Isla Dupoge na Jami'ar Oxford.""Kuma yana da yankunan da suke da bishiyoyi masu duhu sannan kuma ga fili.""Don haka wuri ne mai kyau da za mu iya gwada abin da muka zo da shi.""Wannan wani sabon ilimi ne da ya ke daf da bayyana.""Kuma manyan ?ungiyoyin masu fafutukar kare muhalli sun nuna sha'awarsu kan amfani da shi domin maye gurbin amfani da jiragen sama.""Masu fafutukar kare muhalli za su ri?a biyan ku?i don amfani da taurarin ?an Adam ?in da hotunan da suke ?auka.Amma wannan tsarin zai taimaka wajen yadda za a ri?a bin giwayen da ake fargabar rayuwarsu na fuskantar barazana a wuraren da suka ratsa iyakoki, inda da wahala a samu damar yin bincike da jiragen sama.Masana kimiyya sun ce za a iya amfani da wannan tsarin wajen ya?i da masu farauta ba bisa ?a'ida ba.""Kuma tunda za ka iya ?aukar hoton daga sama, ba ka bu?atar kowa a ?asa. Wannan zai iya taimakawa a wannan lokaci na annobar Korona,"" in ji Dr Duporge.""A ?angaren binciken rayuwar dabbobi, ba a fiye samun ci gabaa fannin fasaha ba.""Don haka samun damar amfani da sabbin hanyoyin fasaha wajen kare ha??in dabbobi abu ne mai kyau."""",","""Hoto na farko da aka ?auka da tauraron ?an Adam, ya nuna wasu abubuwa kamar ?wallo mai launin toka a tsakiyar korayen bishiyun - amma idan aka yi kallon tsanaki, za a gane wa?annan abubuwan masu kamar ?wallon giwaye ne ke ta watangaririya a tsakanin bishiyu. Da farko masana kimiyyar sun duba gidan namun daji na Addo da ke Afrika taKudu.""Yana da yawan giwaye, ""In ji Dakta Isla Dupoge na Jami'ar Oxford. Masu fafutukar kare muhalli za su ri?a biyan ku?i don amfani da taurarin ?an Adam ?in da hotunan da suke ?auka."",","""Hoto na farko da aka ?auka da tauraron ?an Adam, ya nuna wasu abubuwa kamar ?wallo mai launin toka a tsakiyar korayen bishiyun - amma idan aka yi kallon tsanaki, za a gane wa?annan abubuwan masu kamar ?wallon giwaye ne ke ta watangaririya a tsakanin bishiyu.Masana kimiyya kuma na amfani da wa?annan hotuna suna ?irga yawan giwayen da ke Afrika. Masu fafutukar kare muhalli za su ri?a biyan ku?i don amfani da taurarin ?an Adam ?in da hotunan da suke ?auka. Masana kimiyya sun ce za a iya amfani da wannan tsarin wajen ya?i da masu farauta ba bisa ?a'ida ba.""",,,,,,,,,,,,, | |
| ,VOA,,,,,,,,,,,,,,, | |
| 1,"""Jiya Lahadi, a karon farko, Shugaban Amurka Donald Trump ya nuna ya amince da cewa dan takarar Demokrat Joe Biden ""ya lashe"" zaben shugaban kasa kusan makonni biyu da suka gabata, amma sanadiyyar magudi. A cikin wasu kalamai da ya yi ta kafewa a shafin Twitter, Trump ya ci gaba da wasu maganganu ba tare da gabatar da hujja ba, cewa an kayar da shi ne da magudi. Shugaban, dan jam�iyyar Republican, ya ki amincewa da shan kaye a zaben a hukumance ga tsohon Mataimakin Shugaban kasar, duk da cewa duk manyan kungiyoyin yada labarai na Amurka sun ce tsawon mako guda Biden ya tara fiye da adadin da ake bukata na kuri�u 270 a cikin kuri�un wakilan kwaleji 538 don lashe zaben shugaban kasa da za a kaddamar ranar 20 ga watan Janairu. A cikin wani bayani, Trump ya fadi game da Biden cewa, ""Ya yi nasara ne saboda an yi magudi a zaben."" Shugaban ma�aikatan fadar White House mai jiran gado a gwamnatin Biden, Ron Klain ya fada wa shirin Meet the Press na NBC cewa sakon Twitter da Trump ya fitar ba shi ne zai maida Biden shugaban kasa ba, kuma ba shi ne zai hana masa zama Shugaban kasa ba. Amurkawa ne kadai za su tabbatar da haka. Jami�an zabe a fadin kasar sun fada wa Muryar Amurka da wasu kafafen yada labarai cewa basu gano wata shaidar tafka magudin zabe ba sai dai wasu �yan kananan matsaloli na kidaya kuru�u a ranar zabe wadanda ba za su iya sauya nasarar da Biden ya yi ba, kana ba za su iya bai wa Trump damar yin tazarce na wani wa�adin shekaru hudu a fadar White House ba."",","""Jiya Lahadi, a karon farko, Shugaban Amurka Donald Trump ya nuna ya amince da cewa dan takarar Demokrat Joe Biden ""ya lashe"" zaben shugaban kasa kusan makonni biyu da suka gabata, amma sanadiyyar magudi. "",","""Jiya Lahadi, a karon farko, Shugaban Amurka Donald Trump ya nuna ya amince da cewa dan takarar Demokrat Joe Biden ""ya lashe"" zaben shugaban kasa kusan makonni biyu da suka gabata, amma sanadiyyar magudi. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 2,"""�Yan Najeriya na ci gaba da yin tsokaci bayan da shugaba Muhammadu Buhari ya amince zai bayyana a gaban Majalisar Dokokin kasar. Shugaban ya amsa goron gayyatar a cewra Kakakin Majalisar Wakilai Femi Gbajabiamila. Gayyatar na zuwa ne kwanaki bayan kashe wasu manoman shinkafa da dama da mayakan Boko Haram suka yi a yankin Zabarmari da ke jihar Borno. �Idan akwai abin da ya fi gabatar da sammaci ga shugaban kasa ya kamata �yan majalisa su yi. Saboda magana ta gaskiya it ace, �yan Najeriya musamman na arewaci mun gaji da uzurin da yake bayarwa,� a cewar wani mazaunin birnin Legas. Lamarin ya janyo suka daga sassan duniya inda har Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin mutanen da aka kashe ya kai 110. A baya alkaluman da hukumomi suka fitar sun nuna cewa mutum 43 aka kashe. �Kuma sai a ce mutane su ci gaba da hakuri, hakuri zuwa yaushe? Ya kara da cewa. A ganin wasu �yan Najeriyar kuwa, gayyatar da aka aikawa shugaba Buhari an yi ta a makare. �Wannan sammaci da �yan majalisa suka aikawa shugaban kasa ya yi kyau, amma �yan majalisar sun makara.� Wani mazaunin birnin na Legas daban ya fada. A daya bangaren kuma wasu tuhuma suke yi kan kudaden tsaro da ake ba gwamnonin jihohi. Shugaba Muhammadu Buhari ya tura wata tawaga karkashin jagorancin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Ahmed Lawan, don jajanta wa al'ummar jihar Borno kan kisan gillar da aka yi wa manoman shinkafar a kauyen Zabarmari. Gwamnati ta kuma ce tana daukan matakan kawo karshen hare-haren mayakan na Boko Haram Wannan lamari dai ya ta da batun kiraye-kiraye da ake ta yi na cewa shugaban Najeriyar ya sauke manyan hafsoshin yayin da wasu ciki har da gwamnan jihar Borno ya ta da batun dauko dakarun haya domin dakile hare-haren �yan bindiga."",","""�Yan Najeriya na ci gaba da yin tsokaci bayan da shugaba Muhammadu Buhari ya amince zai bayyana a gaban Majalisar Dokokin kasar. Gayyatar na zuwa ne kwanaki bayan kashe wasu manoman shinkafa da dama da mayakan Boko Haram suka yi a yankin Zabarmari da ke jihar Borno. �Idan akwai abin da ya fi gabatar da sammaci ga shugaban kasa ya kamata �yan majalisa su yi. Gwamnati ta kuma ce tana daukan matakan kawo karshen hare-haren mayakan na Boko Haram Wannan lamari dai ya ta da batun kiraye-kiraye da ake ta yi na cewa shugaban Najeriyar ya sauke manyan hafsoshin yayin da wasu ciki har da gwamnan jihar Borno ya ta da batun dauko dakarun haya domin dakile hare-haren �yan bindiga."",","""�Yan Najeriya na ci gaba da yin tsokaci bayan da shugaba Muhammadu Buhari ya amince zai bayyana a gaban Majalisar Dokokin kasar. Gayyatar na zuwa ne kwanaki bayan kashe wasu manoman shinkafa da dama da mayakan Boko Haram suka yi a yankin Zabarmari da ke jihar Borno. �Idan akwai abin da ya fi gabatar da sammaci ga shugaban kasa ya kamata �yan majalisa su yi. Gwamnati ta kuma ce tana daukan matakan kawo karshen hare-haren mayakan na Boko Haram Wannan lamari dai ya ta da batun kiraye-kiraye da ake ta yi na cewa shugaban Najeriyar ya sauke manyan hafsoshin yayin da wasu ciki har da gwamnan jihar Borno ya ta da batun dauko dakarun haya domin dakile hare-haren �yan bindiga.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 3,"""�Yan Najeriya, musamman masu motocin haya da sauran ababen sufuri sun mayar da martani dangane da yarjejeniyar gwamnati da kungiyar kwadagon kasar akan ragin farashin litar Man fetur da Naira biyar. WASHINGTON, D.C. � A daren ranar litinin kungiyar kwadagon da wakilan gwamnatin Najeriya suka cimma matsaya akan sabon farashin. Ministan kwadagon Najeriya Dr. Chris Ngige ya sanarwa manema labarai, kuma shugaban kungiyar kwadagon ta NLC Comrade Ayuba Wabba ya tabbatar, bangarorin biyu sun amince da cewa daga ranar litinin mai zuwa, ragin Naira biyar akan farashin man fetur zai fara aiki. Ko me masu ababen hawa ke fadi dangane da wannan yarjejeniya. Ibrahim Sa'idu mai kaken a daidaita sahu ya ce, kungiyar kwadago ta yi kokari, amma ya kamata gwamnati ta kare rage farashin man fetur domin saukaka wa talawan kasar rayuwa. A nasa bangaren, tsohon wakili a kwamitin zartarwa na kungiyar kwadagon Najeriya NLC, comrade Sa�idu Bello ya ce, ana famfani da kungiyar kwadago wajen cin zarafi da kaskantar da rayuwar marasa karfi a kasar. Ya kara da cewa rage farashin mai da naira biyar ba zai canza komai ba. Dr Lawan Habib Yahaya Masana tattalin arziki ya ce, wannan ragin yana da tasiri a sauran kayayyaki, kuma farashin ragowar kayayyaki bazai tashi ba."",","""�Yan Najeriya, musamman masu motocin haya da sauran ababen sufuri sun mayar da martani dangane da yarjejeniyar gwamnati da kungiyar kwadagon kasar akan ragin farashin litar Man fetur da Naira biyar."", ","""�Yan Najeriya, musamman masu motocin haya da sauran ababen sufuri sun mayar da martani dangane da yarjejeniyar gwamnati da kungiyar kwadagon kasar akan ragin farashin litar Man fetur da Naira biyar."" ",,,,,,,,,,,,, | |
| 4,"""Yayin da ake ci gaba da kidayar kuri'u a zaben shugaban kasa a Amurka, kafafen yada labarai sun yi hasashen wanda ya lashe zaben. WASHINGTON D.C. � A Amurka, ana kiran Joe Biden na Democrat zababben shugaban kasa. Zababben shugaban kasa, kalma ce ta kwatance ba ofishi ba ne mai zamansa a hukumance ba. Hakan na nufin Biden, ba shi da karfin iko na gwamnati, har sai an rantsar da shi a ranar 20 ga watan Janairun 2021. A ranar 7 ga watan Nuwamba, kafafen yada labaran Amurka, wadanda suke bin diddigin kuri�un da ake kidayawa, sun dauki mataimaki Biden, cewa ya ba da tazarar da ba za a iya kamo shi a jihar Pennsylvania ba, abin da ya ba shi damar samun kuri�un kwalejin zabe sama da 270 da ake bukata kafin zama shugaban kasa. �Yan mintina bayan tabbatar da hakan, suka yi hangen cewa shi ne wanda ya lashe zaben. Dalilin kenan da ya sa kafafen yada labarai, ciki har da VOA, suka fara kiran Biden a matsayin �wanda aka yi hangen shi ne ya yi nasara�. A wasu lokuta, a irin wannan zaben da ake kusan kunnen doki, a kuma lokacin da kafafen yada labarai suka yi irin wannan kira, daya dan takarar ba ya amincewa ya sha kaye. Shugaba Donald Trump shi ma bai yi haka ba, domin yana zargin an tafka magudi ba tare da ya ba da kwararan hujjoji ba kuma ya sha alwashin ci gaba da bin kadinsa. Matakin shugaban kasar ya raba kan �yan majalisa a Washington, abin da ya sa �yan Republican ke goyon bayan matakin zuwa kotu don duba zargin an tafka magudi duk da cewa, suna kuma murnar lashe zaben da wasu �yan majalisar suka yi a takararsu. Yaushe Za�a Warware Wannan Takaddama? Ba za a bayyana sakamakon zaben ba sai nan da makonni. Amma a halin da ake ciki, akwai yiwuwar a kalubalanci sakamakon zaben a kotuna a kuma ba da umurnin sake kirga kuri�un. Ya zuwa yanzu, gwamnatin Trump ba ta gabatar da wata hujja da ke nuna za ta iya sauya sakamakon ba, amma har yanzu akwai lokaci da za a shigar da kararraki. Da zarar jihohin sun tabbatar da kuri�un, masu zabe da suka yi alkawari za su jefa kuri�unsu a kwalejin zabe a tsakiyar watan Disamba. Daga nan sai �yan majalisa su tabbatar da sakamakon zaben kwalejin a farkon watan Janairu, kusan mako biyu kafin ranar bikin rantsarwa."",","""Yayin da ake ci gaba da kidayar kuri'u a zaben shugaban kasa a Amurka, kafafen yada labarai sun yi hasashen wanda ya lashe zaben. Ya zuwa yanzu, gwamnatin Trump ba ta gabatar da wata hujja da ke nuna za ta iya sauya sakamakon ba, amma har yanzu akwai lokaci da za a shigar da kararraki. "",","""Yayin da ake ci gaba da kidayar kuri'u a zaben shugaban kasa a Amurka, kafafen yada labarai sun yi hasashen wanda ya lashe zaben. A ranar 7 ga watan Nuwamba, kafafen yada labaran Amurka, wadanda suke bin diddigin kuri�un da ake kidayawa, sun dauki mataimaki Biden, cewa ya ba da tazarar da ba za a iya kamo shi a jihar Pennsylvania ba, abin da ya ba shi damar samun kuri�un kwalejin zabe sama da 270 da ake bukata kafin zama shugaban kasa. Da zarar jihohin sun tabbatar da kuri�un, masu zabe da suka yi alkawari za su jefa kuri�unsu a kwalejin zabe a tsakiyar watan Disamba.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 5,"""Kasashen Duniya na kara dosar adadin mace-mace sakamakon cutar COVID-19 miliyan 1, a cewar cibiyar samar da bayanan coronavirus ta Johns Hopkins da safiyar Litinin 28 ga watan Satumba. Cibiyar ta Hopkins ta ce sama da mutane miliyan talatin da uku a duniya ne suka kamu da COVID-19. Wani Bincike da gidan talabijin din CNN yayi akan alkaluman na cibiyar Hopkins, ya nuna cewa adadin wadanda suka harbu da cutar COVID-19 ya karu da akalla kashi goma cikin dari daga makon da ya gabata zuwa yanzu a jihohin Amurka 21. Dr. Chris Murray, darektan cibiyar sa ido kan alkaluman harkokin Lafiya, da Nazari a jami'ar Washington, ya fada wa CNN cewa ""hasashen samun karuwar masu kamuwa da cutar coronavirus a watan Oktoba a Amurka, ana sa ran zai kai har zuwa watanin Nuwamba da Disamba. A Amurka an samu mutum fiye da miliyan bakwai da suka kamu da COVID-19, daga nan sai India da ke bi mata da sama da mutum miliyan shida, sai kuma Brazil da ta samu kusan mutum miliyan biyar da suka kamu da cutar, a cewar alkaluman cibiyar Hopkins. Kasashen Turai kuma na fuskantar sake barkewar cutar, abinda ya sa wasu gwamnatoci a fadin nahiyar, sake dawo da matakan kulle kan jama�a da kuma masana�antu."",","""Kasashen Duniya na kara dosar adadin mace-mace sakamakon cutar COVID-19 miliyan 1, a cewar cibiyar samar da bayanan coronavirus ta Johns Hopkins da safiyar Litinin 28 ga watan Satumba. A Amurka an samu mutum fiye da miliyan bakwai da suka kamu da COVID-19, daga nan sai India da ke bi mata da sama da mutum miliyan shida, sai kuma Brazil da ta samu kusan mutum miliyan biyar da suka kamu da cutar, a cewar alkaluman cibiyar Hopkins."",","""Kasashen Duniya na kara dosar adadin mace-mace sakamakon cutar COVID-19 miliyan 1, a cewar cibiyar samar da bayanan coronavirus ta Johns Hopkins da safiyar Litinin 28 ga watan Satumba. Cibiyar ta Hopkins ta ce sama da mutane miliyan talatin da uku a duniya ne suka kamu da COVID-19.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 6,"""Dakarun Habasha na samun nasara a garuruwa da dama a kusa da babban birnin yankin Tigray, wuni guda bayan da gwamnatin ta ce ta fara aiwatar da matakin karshe na fatattakar yankin arewacin kasar, a cewar kamfanin dillancin labaran kasar a jiya Juma�a. WASHINGTON DC � Laftana Janar Hassan Ibrahim ya fada a wata sanarwa a jiya Juma�a, cewa dakarun tarayyar sun kwace garin Wikro kana zasu kwace ikon Mekelle a �yan kwanaki masu zuwa a cewar Reuters. Ci gaba da yakin na zuwa ne a daidai lokacin da Firai ministan Habasha Abiy Ahmed ya gana da tawagar wakilai daga Kungiyar Tarayyar Afrika da ta hada da tsohuwar shugaban Liberia Ellen Johnson Sirleaf da tsohon shugaban Mzanbique Joaquim Chissano da kuma Kgalema Motlanthe daga Afrika ta Kudu a birnin Addis Ababa, inda Ahmed ya ce tattaunawa da Tigray ba zai yiwu ba. A sanarwar bayanan ganawar, Abiy ya yabawa kokarin kungiyar tarayyar Afrika na shiga tsakani, ya ce gwamnati ta himmantu wurin kare fararen hula amma kuma bai yi batun tattaunawa da Jami�an Tigray ba. Kira game komawa ga teburin tattaunawa na karuwa, yayin da yakin ke kara ta�azzara zuwa makwabciyar Eritrea kana yana barazana ga zaman lafiyar yankin kuriyar Afrika. Jami�an Tigray suna zargin sojojin Eritrea da shiga cikin yakin suna taimakawa bangaren rundunar gwamnatin Abiy a Habasha. Zargin da jami�an Eritrea suka musunta na sa hannu a wannan yaki."",","""Dakarun Habasha na samun nasara a garuruwa da dama a kusa da babban birnin yankin Tigray, wuni guda bayan da gwamnatin ta ce ta fara aiwatar da matakin karshe na fatattakar yankin arewacin kasar, a cewar kamfanin dillancin labaran kasar a jiya Juma�a. "",","""Dakarun Habasha na samun nasara a garuruwa da dama a kusa da babban birnin yankin Tigray, wuni guda bayan da gwamnatin ta ce ta fara aiwatar da matakin karshe na fatattakar yankin arewacin kasar, a cewar kamfanin dillancin labaran kasar a jiya Juma�a. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 7,"""Dakarun Habasha na samun nasara a garuruwa da dama a kusa da babban birnin yankin Tigray, wuni guda bayan da gwamnatin ta ce ta fara aiwatar da matakin karshe na fatattakar yankin arewacin kasar, a cewar kamfanin dillancin labaran kasar a jiya Juma�a. Laftana Janar Hassan Ibrahim ya fada a wata sanarwa a jiya Juma�a, cewa dakarun tarayyar sun kwace garin Wikro kana zasu kwace ikon Mekelle a �yan kwanaki masu zuwa a cewar Reuters. Ci gaba da yakin na zuwa ne a daidai lokacin da Firai ministan Habasha Abiy Ahmed ya gana da tawagar wakilai daga Kungiyar Tarayyar Afrika da ta hada da tsohuwar shugaban Liberia Ellen Johnson Sirleaf da tsohon shugaban Mzanbique Joaquim Chissano da kuma Kgalema Motlanthe daga Afrika ta Kudu a birnin Addis Ababa, inda Ahmed ya ce tattaunawa da Tigray ba zai yiwu ba. A sanarwar bayanan ganawar, Abiy ya yabawa kokarin kungiyar tarayyar Afrika na shiga tsakani, ya ce gwamnati ta himmantu wurin kare fararen hula amma kuma bai yi batun tattaunawa da Jami�an Tigray ba. Kira game komawa ga teburin tattaunawa na karuwa, yayin da yakin ke kara ta�azzara zuwa makwabciyar Eritrea kana yana barazana ga zaman lafiyar yankin kuriyar Afrika. Jami�an Tigray suna zargin sojojin Eritrea da shiga cikin yakin suna taimakawa bangaren rundunar gwamnatin Abiy a Habasha. Zargin da jami�an Eritrea suka musunta na sa hannu a wannan yaki."",","""Dakarun Habasha na samun nasara a garuruwa da dama a kusa da babban birnin yankin Tigray, wuni guda bayan da gwamnatin ta ce ta fara aiwatar da matakin karshe na fatattakar yankin arewacin kasar, a cewar kamfanin dillancin labaran kasar a jiya Juma�a."", ","""Dakarun Habasha na samun nasara a garuruwa da dama a kusa da babban birnin yankin Tigray, wuni guda bayan da gwamnatin ta ce ta fara aiwatar da matakin karshe na fatattakar yankin arewacin kasar, a cewar kamfanin dillancin labaran kasar a jiya Juma�a. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 8,"""Uwargidan shugaban Najeriya Aisha Buhari, ta shiga jerin masu fafutukar ganin an magance matsalar tsaro a yankin Arewacin kasar. WASHINGTON, D.C. � Hajiya Aisha Buhari, uwargidan shugaban Najeriya ta shiga jerin masu fafutukar ganin an magance matsalar tsaro da ta addabi yankin Arewacin kasar, bayan da ta wallafa wani sako a shafin Twitter wanda masu lura da al'amura ke ganin kalubale ne ga gwamnatin shugaba Buhari. Aisha ta wallafa wani dan gajeren bidiyo mai tsawon dakika 22 a karshen mako nan, inda ta rubuta mau�du�in #Achechijama�a, bidiyon da aka hada dauke da sabuwar wakar fitaccen jarumi kuma mawaki Adam A. Zango mai taken �Arewa Na Kuka.� Wasu da dama na kallon sakon na Aisha a matsayin kalubale ga gwamnatin shugaba Buhari. Bidiyon ya nuna hotonun Buhari da hafsoshin sojin kasa suna taruka a lokuta daban-daban, wasu kuma an nuna shugaban a taron majalisar zartarwar kasar yayin da sautin wakar ta Zango ke bugawa a bayan fagen bidiyon. A gefe guda kuma wasu na ganin tana nuna yadda hukumomin kasar ke kokarin nemarwa kasar maslaha. A lokacin hada wannan rahoto, mutum dubu 421 suka kalli sakon bidiyon a shafin uwargidan shugaban kasar, mutum 5,499 suka yi tsokaci, dubu 13.14 suka sake wallafa sakon, sannan dubu 16.6 suka nuna kaunarsu. A karshen makon nan Zango ya fitar da wakar wacce ke dauke da baitukan neman hukumomi su kai wa yankin Arewacin kasar dauki. �Arewa na kuka, ana zubar da jininmu, ana kashe al�umarmu, don Allah a kare mu, don Allah a tausaya.� Amshin wakar ta Zango mai tsawon minti uku da dakika biyu take cewa, wacce ya wallafa a shafinsa na Youtube a karshen makon nan. Har mutum dubu 29 sun kalli wakar a shafin na Youtube cikin kwana biyu a dai-dai lokacin hada wannan rahoto. Tuni mawakin ya shiga shafin na Aisha Buhari ya kwafo sakon bidiyon da ta wallafa a shafinta na Twitter @aishambuhari ya wallafa a shafinsa na Instagram. Baya ga rikicin Boko Haram da Arewa maso gabashin Najeriya ya jima yana fama da shi, hare-haren �yan bindiga a Arewa maso yammacin kasar ya halaka daruruwan mutane tare da barnata dukiyoyi da dama. Dubbai sun rasa muhallansu. Amma gwamnati ta tura tarin jami'an tsaro a yankunan jihohin Katsina, Zamfara da Sokoto a wani mataki na dakile hare-haren. Wannan matsaya da uwargidan shugaban ta dauka na jan hankalin hukumomi, na zuwa ne yayin da ake jerin zanga-zangar neman a rusa rundunar �yan sanda ta SARS, da ke yaki da masu fashi da makami yayin da wasu jerin zanga-zangar ke gudana a Arewacin Najeriya, wacce take neman kawo karshen hare-haren �yan bindiga. Wannan ba shi ne karon farko da Aisha Buhari ke fitowa tana kalubalantar gwamnatin mijin nata ba, a shekarar 2016 ta taba furta cewa wani gungun takaitattun mutane sun mamaye gwamnatin Buhari � alamar da ke nuna cewa ba ta gamsu da yadda ake gudanar da al�amura ba. Ya zuwa wannan lokaci, gwamnatin ta Buhari ba ta ce uffan ba kan sakon da uwargidan shugaban kasar ta wallafa."",","""Uwargidan shugaban Najeriya Aisha Buhari, ta shiga jerin masu fafutukar ganin an magance matsalar tsaro a yankin Arewacin kasar. Wasu da dama na kallon sakon na Aisha a matsayin kalubale ga gwamnatin shugaba Buhari. A gefe guda kuma wasu na ganin tana nuna yadda hukumomin kasar ke kokarin nemarwa kasar maslaha. Ya zuwa wannan lokaci, gwamnatin ta Buhari ba ta ce uffan ba kan sakon da uwargidan shugaban kasar ta wallafa."",","""Hajiya Aisha Buhari, uwargidan shugaban Najeriya ta shiga jerin masu fafutukar ganin an magance matsalar tsaro da ta addabi yankin Arewacin kasar, bayan da ta wallafa wani sako a shafin Twitter wanda masu lura da al'amura ke ganin kalubale ne ga gwamnatin shugaba Buhari. Wasu da dama na kallon sakon na Aisha a matsayin kalubale ga gwamnatin shugaba Buhari. A gefe guda kuma wasu na ganin tana nuna yadda hukumomin kasar ke kokarin nemarwa kasar maslaha. Ya zuwa wannan lokaci, gwamnatin ta Buhari ba ta ce uffan ba kan sakon da uwargidan shugaban kasar ta wallafa.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 9,"""Ambaliyar ruwa mai tsanani da ta shafi musamman wasu jihohin arewa maso yammacin Najeriya wansa shi ne mafi yawan jama'a, ya kawo fargabar yiwuwar a samu karancin abinci, saboda yanda ruwan ya shafe gonaki ya maida su tamkar kananan koguna. WASHINGTON, D.C. � Lamarin ya jawo kiraye kiraye ga hukumomi su kawo agajin gaggawa don tallafawa jama'a da su ka tabka asarar dukiyoyin su, har ma da rayuka. Ya zuwa yanzu mutum 108 ne su ka rasa rayukansu a jihohin Kebbi, Kano, Jigawa, Imo da sauran su. Tun shigowar damunar bana, hukumar kula da yanayi ta tsinkayo samun ambaliyar ruwa tare da baiwa gwamnatoci da al�umomi shawarar dau matakan da suka dace. Barnar Da Ambaliyar Ruwa Yayi A Jihohin Adamawa Da Taraba. Barnar Da Ambaliyar Ruwa Yayi A Jihohin Adamawa Da Taraba. Gwamnan jihar Kebbi Atiku Bagudu ya zaga yankunan da ambaliyar ta yi awun gaba da gonaki inda ya ce, gwamnati ta dau matakan tallafawa wadanda lamarin ya shafa. Isa Ramin-Hudu Hadeja mai rubutu ne a yanar gizo ya ce, dattawa sun ce an shafe dogon zamani ba a ga irin wannan ambaliyar ba. Gwamna jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya ce, gwamnati ta kai tallafin farko ga al'umma. Don tsanantar lamarin Sultan Muhamnad Sa'ad Abubakar ya bukaci gwamnatin taraiya ta kara azama wajen ragewa mutane radadin da su ka shiga. Damuna ta fara janyewa da hakan ke rage barazanar sabuwar ambaliyar, inda hakan ya ba da sarari ga mutane lissafa asara da alherin da akasin ya haddasa mu su."",","""Ambaliyar ruwa mai tsanani da ta shafi musamman wasu jihohin arewa maso yammacin Najeriya wansa shi ne mafi yawan jama'a, ya kawo fargabar yiwuwar a samu karancin abinci, saboda yanda ruwan ya shafe gonaki ya maida su tamkar kananan koguna. Gwamna jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya ce, gwamnati ta kai tallafin farko ga al'umma. "",","""Ambaliyar ruwa mai tsanani da ta shafi musamman wasu jihohin arewa maso yammacin Najeriya wansa shi ne mafi yawan jama'a, ya kawo fargabar yiwuwar a samu karancin abinci, saboda yanda ruwan ya shafe gonaki ya maida su tamkar kananan koguna. Ya zuwa yanzu mutum 108 ne su ka rasa rayukansu a jihohin Kebbi, Kano, Jigawa, Imo da sauran su.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 10,"""A jiya Juma�a Amurka ta sanar da aza takunkumai a kan wasu kamfanonin China da Rasha da Washington ta ce suna taimakawa shirin kera makamai masu lizzami na Iran. WASHINGTON DC � Kamfanonin hudu da aka zarginsu da yin musayar muhimman fasahohi da kayan aiki ga shirin kera makaman Iran, zasu huskanci takunkumai a kan taimakon gwamnatin Amurka da suke samu wurin aikewa da kaya tsawon shekaru biyu, inji skataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo. Ma�aikatun da aka dora musu takunkuman a ranar Laraba, sun hada ne da kamfanonin China guda biyu, Chengdu Best New Materials da Zibo Elim Trade da na Rahsa biyu da su kuma suka hada da Nilco Group da Joint Stock Company Elecom. Pompeo yace zasu ci gaba da takawa shirin makaman Iran burki kana zasu sa hukumomi su lura da �yan kasar waje da zasu kaiwa Iran kaya kamar irin wadannan kamfanoni na China da Rasha. A shekarar 2018, shugaba Donald Trump ya janye Amurka daga yarjejeniyar nukiliyar Iran da aka kulla shekaru uku a waccan lokacin karkashin shugaban Barack Obama. Trump ya riga ya dora takunkumai masu tsauri a kan Jamhuriyar Islamiyar a wani mataki da ya kira gangamin kara matsin lamba. Haka zalika gwamnatin Trump ta bayyana aniyarta na aza takunkumi a kan duk wata kasar waje ko kamfani da bai yi biyayya ga manufofinta a kan kasar Iran."",","""A jiya Juma�a Amurka ta sanar da aza takunkumai a kan wasu kamfanonin China da Rasha da Washington ta ce suna taimakawa shirin kera makamai masu lizzami na Iran. "",","""A jiya Juma�a Amurka ta sanar da aza takunkumai a kan wasu kamfanonin China da Rasha da Washington ta ce suna taimakawa shirin kera makamai masu lizzami na Iran. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 11,"""Amurka, ta sa sunan Nijeriya cikin jerin sunayen kasashen da su ka gaza ta bangaren yancin addini, wanda hakan ya share fagen yiwuwar sakawa Najeriyar takunkumi, muddun ba ta kyautata al�amuranta ba. WASHINGTON, D.C. � Sakataren Harkokin Wajen Amurka Mike Pompeo, ya ayyana kasar ta Najeriya, wacce kawar Amurka ce, a karo na farko, a matsayin abin da ya kira, �kasa mai wani takamaiman abin damuwa� game da �yancin addini, kamar irin kasashen da su ka hada da China, Iran, Pakistan da kuma Saudiyya. Pompeo bai yi karin haske ba kan musabbabin saka sunan Najeriya a wannan jerin. To amma dokar Amurka ta tanaji cewa, za a ayyana kasashe haka ne, idan su ka aikata, ko kuma su ka bari aka aikata, wasu take take masu nasaba da tauye �yancin addini.� Sai dai Pompeo bai hada da Indiya ba, wacce ke da ci gaba da dangantaka da Washington, kuma hakan ya harzuka da shawarar da Kwamitin Amurka kan 'Yancin Addini na Kasa da Kasa ya hada da mutanen da ba su da addini, amma masu rinjayen Hindu kan abin da ta kira mummunan koma baya a karkashin Firayim Minista Narendra Modi. Sauran kasashen dake cikin jerin sunayen sun hada da Eritrea da Myanmar da Koriya ta Arewa da Tajiskistan da kuma Turkmenistan."",","""Amurka, ta sa sunan Nijeriya cikin jerin sunayen kasashen da su ka gaza ta bangaren yancin addini, wanda hakan ya share fagen yiwuwar sakawa Najeriyar takunkumi, muddun ba ta kyautata al�amuranta ba. "",","""Amurka, ta sa sunan Nijeriya cikin jerin sunayen kasashen da su ka gaza ta bangaren yancin addini, wanda hakan ya share fagen yiwuwar sakawa Najeriyar takunkumi, muddun ba ta kyautata al�amuranta ba."" ",, ,,,,,,,,,,, | |
| 12,"""Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya fada ajiya Asabar cewa Amurka zata bada taimako a duk inda zata iya, yayin da yake ganawa da masu tattuanawa na bangaren gwamnatin Afghanistan a Qatar, a daidai lokacin ake ganin alamun samun nasarar cimma yarjejeniyar zaman lafiya da Taliban. WASHINGTON DC � Ya ce �zan so na samu shawarwarin ku a kan yanda zamu karfafa yiwuwar samun sakamako mai cike da nsarar da muke baiwa juna,� inji Pompeo a lokacin da �yan jarida suka ji yana fadawa wakilan Afghanistan a tattaunawar. Babban jami�in diflomasiyar Amurka mai barin gado ya kuma gana da wakilan Taliban a tattaunawar a Doha babban birnin Qatar, a lokacin da Amurka ke janye dakarunta daga Afghanistan cikin gaggawa biyo bayan mamaye kasar tun shekarar 2001. Pompeo da wakilan Taliban sun tattauna a kan rage yawan tashin hankali a kasar da yaki ya daidaita, a cewar mai magana da yawun ma�aikatar harkokin wajen Amurka Cale Brown. Pompeo ya kuma bada kwarin gwiwar tattaunawa cikin gaggawa, domin samar da tsari a siyasance da zai kai ga ajiye makamai na dindindin a Afghanistan. Taliban da gwamnatin Afghanistan sun fara tattaunawa a karon farko ne a cikin watan Satumba a birnin Doha bayan Amurka da Taliban sun sanya hannu a wata yaejejniya a cikin watan Faburairu. Amurka ta amince da janye dakarun kasar waje wadda a nata bangare Taliban tayi alkawarin samun tsaro da kuma bada himma ga tattaunawar. Tun da safiyar Asabar ne Pompeo ya gana da yarima mai jiran gado na Hadaddiyar Daular Larabawa, Yarima Mohammed bin Zayed Al Nahyan a birnin Doha kana suka tattauna a kan kyautata alakara Daular Larabawan da Isra�ila, a wani matakin martani ga tasirin Iran a Gabas ta Tsakiya da kuma bukatar cimma zaman lafiya a Yamal ta hanyar siayasa, a cewar ma�aikatar harkokin wajen Amurka. Sakataren ya kuma gana da shugaban Qatar Emir Sheikh Tamim bin Hamad Al-Thani a Doha tare da karamin firai minister da kuma ministan harkokin waje. Ziyarar da Pompeo ya kai a Qatar tana cikin rangadin kwanaki goma da ya yi a baya bayan nan a kasashe bakwai a Gabas ta Tsakiya da Turai, yayin da gwamnatin shugaba Donald Trump ke shirin barin gado."",","""Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya fada ajiya Asabar cewa Amurka zata bada taimako a duk inda zata iya, yayin da yake ganawa da masu tattuanawa na bangaren gwamnatin Afghanistan a Qatar, a daidai lokacin ake ganin alamun samun nasarar cimma yarjejeniyar zaman lafiya da Taliban. Babban jami�in diflomasiyar Amurka mai barin gado ya kuma gana da wakilan Taliban a tattaunawar a Doha babban birnin Qatar, a lokacin da Amurka ke janye dakarunta daga Afghanistan cikin gaggawa biyo bayan mamaye kasar tun shekarar 2001. "",","""Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya fada ajiya Asabar cewa Amurka zata bada taimako a duk inda zata iya, yayin da yake ganawa da masu tattuanawa na bangaren gwamnatin Afghanistan a Qatar, a daidai lokacin ake ganin alamun samun nasarar cimma yarjejeniyar zaman lafiya da Taliban. Tun da safiyar Asabar ne Pompeo ya gana da yarima mai jiran gado na Hadaddiyar Daular Larabawa, Yarima Mohammed bin Zayed Al Nahyan a birnin Doha kana suka tattauna a kan kyautata alakara Daular Larabawan da Isra�ila, a wani matakin martani ga tasirin Iran a Gabas ta Tsakiya da kuma bukatar cimma zaman lafiya a Yamal ta hanyar siayasa, a cewar ma�aikatar harkokin wajen Amurka.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 13,"""'Yancin gudanar da taro cikin lumana da fadin albarkacin baki muhimman hakkokin bil'adama ne a cewar wata snaarwa daga maia'aikatar harkokin wajen Amurka. WASHINGTON, DC � Da kakkausan lafazi Amurka ta yi Allah wadai da yin amfani da karfi fiye da kima da jami�an tsaron Najeriya suka yi a lokacin da suka harbi masu zanga-zanga da basa dauke da wani makami a Lagos, lamarin da ya haddasa hasarar rayuka, wasu kuma suka jikkata. A wata sanarwa da Ma�aikatar Harkokin Wajen Amurka ta fidda Yau Alhamis, 22 ga watan Oktoba, Sakatare Mike Pompeo ya ce Amurka na marhabun da gudanar da bincike ba tare da bata lokaci ba akan duk wani lamari inda jami�an tsaro suka yi amfani da karfi fiye da kima. Wadanda ke da hannu a lamarin ya kamata a hukuntasu a karkashin dokokin Najeriya. �Yancin gudanar da taro cikin lumana da fadin albarkacin baki muhimman hakkokin bil�adama ne haka kuma muhimman abubuwa ne a tsarin dimokradiyya,"" a cewar sanarwar. Amurka na yin kira ga jami�an tsaron da su mutunta hakkokin jama�a, kuma masu zanga-zanga su yi ta cikin lumana. Amurka na mika sakon ta�aziyya ga iyalan wadanda aka kashe da wadanda lamarin ya shafa."",","""'Yancin gudanar da taro cikin lumana da fadin albarkacin baki muhimman hakkokin bil'adama ne a cewar wata snaarwa daga maia'aikatar harkokin wajen Amurka. "",","""'Yancin gudanar da taro cikin lumana da fadin albarkacin baki muhimman hakkokin bil'adama ne a cewar wata snaarwa daga maia'aikatar harkokin wajen Amurka. "",",,,,,,,,,,,,, | |
| 14,"""Amurkawa 'Yan Asalin Afrika Da Suka Tsaya Takara a Zaben Amurka. Yayin da Amurka ke shrine gudanar da zabuka ciki har da shugaba kasa wasu Amurkawa 'yan asalin Afirka su ma sun tsaya neman takara a matakai daban-daban. WASHINGTON, D.C. � Yinka Faleti daga Legas Najeriya da ya tsaya takarar a jihar Missouri ya sha gwaggwarmaya kafin ya kai ga wannan matsayin. Ya dawo Amurka ne yana dan shekara bakwai, bayan shekaru da dama sai ya samu mukami a Makarantar Sojin Amurka a West Point, makaranta mafi daukaka ta sojoji. Ya yi aiki na shekara shida a matsayin sojan da ke kula da kayan yaki da ya hada da zuwa aikin soja sau biyu a yankin Gabas ta Tsakiya. Amma bayan ya bar soja, ya fita da digiri na Lauya kuma yana aikin zaman kansa a matsayin mai daukaka kara a matakin jiha, wani abu na daban ne ya saka shi neman ya ba da gudumawa. A shekarar 2014 wani harbi da aka yi wa matashi Micheal Brown da wani jami�in dan sanda ya yi a Ferguson, Missouri shi ya tunzura Faleti ya fara nazarin yadda zai ba da gudunmowa. Yana so ya taimaka wajen kawo daidaito da yake gani a cikin al�umma. Ya fadawa VOA cewa, �na fara gane matsaloli da dama da muke aiki a kai yayin da muka maida hankali akan wancan batun, sai na fuskanci zaren a matakin jiha ya tsaya.� �ina bukatar na shiga matakin jiha, shi ya sa na shiga takarar takamaimai mai neman sakataren jiha, domin ta nan ne za�a yi yakin dimokradiya a jiharmu.� Faleti na daya daga cikin Amurkawa masu tushen Afrika guda 15 da suka tsaya takara a Amurka. Kamar sauran, batutuwan da ke cikin Kampe din Faleti wadanda suka shafe su ne. Yana bukatar ya sama wa Missouri karin damar kuri�u kuma da batun kada kuri�u. Amma yana fatan takararsa za ta zaburar da wasu na nesa da na kusa. A baya-bayan nan, ya samu sako daga wani matashi a nahiyar Afrika wanda ya kalli bidiyon yakin neman zabensa, ya ce wannan ya ba shi karfin gwiwa. Ya ce, � wannan ya tayar mini da hankali a yanayi na musamman da mutun zai yi tunani a wani yanki na duniya akwai wani matashi da ya kalli bidiyo na mintuna biyu kuma ya samu karfin gwiwa ba don kanshi kawai ba amma don matasa kamarshi a Najeriya da suke ganin idan har zai iya yin haka, to mu ma za mu iya.� �Ra�ayin na shi ne zan iya samun nasara. Zan iya samun nasara a wannan yanayi na yanzu, a ko wane irin yanayi ne. Wannan ya dada zaburar da ni ya ba ni karfin gwiwa sosai.� Ngozi Akubuike, 'Yar asalin Afrika da ke takara a zaben Amurka 2020 Ngozi Akubuike, �yar takarar neman kujerar babban alkalin Kotun Gunduma a Ramsey a Minnesota, haifaffiyar Najeriya ce amma labarinta ya sha banban da na baya. Ta fara aikin lauya a kasarta Najeriya sai ta zo Amurka bayan da ta ci gasser lottery. Ta ce, �labarin na ba mai sauki ba ne, amma na yi wa wannan �yar jaririyar alkawari. A gaskiya wannan rashin mazauni ba shi ba ne karshen rayuwarmu. Saboda haka sai na koma makarantar kwarewar lauyoyi, wato Law School.� Bayan ta rike mukamai na mai gabatar da kara, da Mai Gudanarwa, da Manajan Shari�a, na dokar da ke bai wa Amurkawa masu bukata ta musamman kariya, wato a Minnesota, Ngozi Akubuike ta ce tana son ta kai abin da ta kware a rayuwa kujerar Alkalai. Ta ce, �na zabi in koma makaranta ne domin in koyi tsarin kuma na ci gaba a layin kwarewa ta na yi wa al�umma hidima. �kuma kullum na kan gayawa jama�a cewa babu abin da za ka kware akai ya zama mara amfani. Na kan gayawa mutane cewa duk wahalar da za ka sha �akwai dalilin yin haka. Na yi imani na shiga wadannan matsalolin rayuwa ne don in koyi wani abu.� Akubuike ta ce kwarewar ta a rayuwa, ta nuna mata mutane na da 'yancin daidaito akan hukunci. Ganin cewa ta fuskanci rayuwa ta bangaren marasa galihu, Akubuike ta yi imanin za ta kawo wannan tausayin a kan harkar aikin Alkalanci Ta ce, �muna bukatar mutane daga bangarorin rayuwa daban-daban, mutanen da suka fuskanci rayuwa masu yawa. Muna bukatar mutane daga kowane matakin rayuwa su zo mu hadu domin mu kawo kanmu daidai da al�ummar da mu ke yi wa aiki."",","""Yayin da Amurka ke shrine gudanar da zabuka ciki har da shugaba kasa wasu Amurkawa 'yan asalin Afirka su ma sun tsaya neman takara a matakai daban-daban. Yinka Faleti daga Legas Najeriya da ya tsaya takarar a jihar Missouri ya sha gwaggwarmaya kafin ya kai ga wannan matsayin.� Faleti na daya daga cikin Amurkawa masu tushen Afrika guda 15 da suka tsaya takara a Amurka.. Amma yana fatan takararsa za ta zaburar da wasu na nesa da na kusa. Ngozi Akubuike, 'Yar asalin Afrika da ke takara a zaben Amurka 2020 Ngozi Akubuike, �yar takarar neman kujerar babban alkalin Kotun Gunduma a Ramsey a Minnesota, haifaffiyar Najeriya ce amma labarinta ya sha banban da na baya. Ta fara aikin lauya a kasarta Najeriya sai ta zo Amurka bayan da ta ci gasser lottery. "",","""Yayin da Amurka ke shrine gudanar da zabuka ciki har da shugaba kasa wasu Amurkawa 'yan asalin Afirka su ma sun tsaya neman takara a matakai daban-daban. Yinka Faleti daga Legas Najeriya da ya tsaya takarar a jihar Missouri ya sha gwaggwarmaya kafin ya kai ga wannan matsayin.� Faleti na daya daga cikin Amurkawa masu tushen Afrika guda 15 da suka tsaya takara a Amurka.. Amma yana fatan takararsa za ta zaburar da wasu na nesa da na kusa. Ngozi Akubuike, 'Yar asalin Afrika da ke takara a zaben Amurka 2020 Ngozi Akubuike, �yar takarar neman kujerar babban alkalin Kotun Gunduma a Ramsey a Minnesota, haifaffiyar Najeriya ce amma labarinta ya sha banban da na baya. Ta fara aikin lauya a kasarta Najeriya sai ta zo Amurka bayan da ta ci gasser lottery.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 15,"""An Ba Da Umarnin a Sake Kidaya Kuri'un Jihar Georgia a Zaben Amurka. Babban jami�in zabe a jihar Georgia da ke kudancin Amurka ya ba da umarnin a sake kidayar kuri�un zabe da hannu wanda aka yi tsakanin Shugaba Donald Trump da zababben Shugaban Joe Biden. Kusan duk kuri�un da aka kidaya a Georgia, mai kalubalantar Trump na Democrat mai neman wa�adin shekaru hudu a Fadar White House na kan gaba da kuri�u 14,112 daga cikin kuri�u kusan miliyan biyar da aka kada a jihar. Sakataren jihar Georgia Brad Raffensperger, dan jam�iyyar Republican, ya ce yana son Trump ya ci zaben, amma ya musanta ikirarin da �yan Republican ke yi cewa kirgan kuri�un na Georgia akwai kura-kurai. Jihar Georgia ba ta zabi dan takarar shugaban kasa na Democrat ba tun 1992. Yayin da yake sanar da sa ido a sake kidayar kuri'un na Georgia, Raffensperger kewaye da jami'an zaben yankin kuma ya nuna goyon baya da jinjina ga aikinsu. Ya ce zai gayyato duka masu sa ido na Democrat da na Republican don kallon sake kirga kuri'un saboda halin da ake ciki."",","""An Ba Da Umarnin a Sake Kidaya Kuri'un Jihar Georgia a Zaben Amurka. "",","""An Ba Da Umarnin a Sake Kidaya Kuri'un Jihar Georgia a Zaben Amurka. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 16,"""Ga dukkan alamu akwai sauran rina a kaba, game da batun daure yara ana gallaza masu saboda wasu dalilai iri iri. Na baya bayan nan shi ne wani yaro dan kimanin skekaru 12 da aka daure jikin wani gungume ana gallaza masa a gidansu. Cin zarafin kananan yara yana kara samun gindin zama a arewacin Najeriya, duk da fafatukar da kungiyoyi da hukumomi ke yi don magance matsalar. A cikin wannan shekara ta 2020 an samu mutane da aka kulle tsawon lokaci a jihohin Kano da Kebbi, yanzu kuma abin yazo Sakkwato domin an gano wani yaro da aka daure tsawon lokaci matar mahaifinsa na azabtar da shi. Lamarin ya faru ne a unguwar Helele dake cikin karamar hukumar Sokoto ta arewa inda aka tarar da yaro dan kimanin shekara 12 an daure shi a gungumen icce matar mahaifinsa tana azabtar da shi. Ayarin jami'an kiyon lafiya da ke zagaye gida-gida suna bayar da maganin zazzabin cizon sauro suka tarar da yaron daure, lokacinda suka shiga gidansu. Mataimakin daraktan kula da jin dadin jama'a kuma jami'in kare hakkin mata da kananan yara na karamar hukumar ta Sakkwato ta arewa, Bello Ladan yace suna samun rahoton suka je domin su bincika kuma suka tarar gaskiya ne. Yaro Daure Jikin Gungume 2. To ko wane laifi ne yaron mai suna Nuhu ya aikata har aka yi masa wannan hukunci, Rabi ita ce matar mahaifin yaron wanda tuni ya rasu, kuma ita ce ke kula da yaron. Akwai alamun cewa lallai yaron ya samu matsalar kwakwalwa domin kuwa ba a gane maganarsa. Kimanin wata biyu yanzu da irin wannan matsalar ta faru a jihohin Kebbi da Kano kuma yanzu haka masu hannu a lamarin suna fuskantar shari'a. Bincike ya tabbatar da cewa ko a Sakkwato an samu faruwar makamanciyar wannan matsala a unguwar Minannata, da makarantar Malam Dan Gombe da kuma garin Illela. Yanzu dai jami'an tsaro na civil defence sun gayyato Dangin mahaifin yaron domin ci gaba da bincike."",","""Ga dukkan alamu akwai sauran rina a kaba, game da batun daure yara ana gallaza masu saboda wasu dalilai iri iri. Na baya bayan nan shi ne wani yaro dan kimanin skekaru 12 da aka daure jikin wani gungume ana gallaza masa a gidansu. Mataimakin daraktan kula da jin dadin jama'a kuma jami'in kare hakkin mata da kananan yara na karamar hukumar ta Sakkwato ta arewa, Bello Ladan yace suna samun rahoton suka je domin su bincika kuma suka tarar gaskiya ne. "",","""Cin zarafin kananan yara yana kara samun gindin zama a arewacin Najeriya, duk da fafatukar da kungiyoyi da hukumomi ke yi don magance matsalar. A cikin wannan shekara ta 2020 an samu mutane da aka kulle tsawon lokaci a jihohin Kano da Kebbi, yanzu kuma abin yazo Sakkwato domin an gano wani yaro da aka daure tsawon lokaci matar mahaifinsa na azabtar da shi. Bincike ya tabbatar da cewa ko a Sakkwato an samu faruwar makamanciyar wannan matsala a unguwar Minannata, da makarantar Malam Dan Gombe da kuma garin Illela.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 17,"""Jami�an zabe a jihar Georgia da ke Amurka sun fara aikin sake kidaya kuri�un da aka kada a sassan jihar 159 a zaben shugaban kasar da aka yi a makon da ya gabata - amma wannan karon da hannu. WASHINGTON D.C. � Doka ta tanadi cewa a sake kidaya kuri�un da hannu domin tabbatar da cewa na�ura ba ta yi kuskure ba, ba wai don ana zargin an samu tangarda da sakamakon zaben ba. Sakataren Jihar ta Georgia, Brad Raffensperger ya zabi a sake kidaya kuri�un na zaben shugaban kasa ne saboda yadda aka kusan yin kankankan a sakamakon zaben jihar kamar yadda kamfanin dillancin labarai na AP ya ruwaito. Joe Biden na jam�iyyar Democrat na gaban shugaban kasa Donald Trump na jam�iyyar Republican da kuri�a 14,000. Hakan ya sa ake ganin ya zama dole a sake kirga kuri�un amma da hannu. Ana sa ran da misalin karfe 11:59 na daren ranar Laraba za a kammala aikin sake kirga kuri�un a cewar AP."",","""Jami�an zabe a jihar Georgia da ke Amurka sun fara aikin sake kidaya kuri�un da aka kada a sassan jihar 159 a zaben shugaban kasar da aka yi a makon da ya gabata - amma wannan karon da hannu."",","""Jami�an zabe a jihar Georgia da ke Amurka sun fara aikin sake kidaya kuri�un da aka kada a sassan jihar 159 a zaben shugaban kasar da aka yi a makon da ya gabata - amma wannan karon da hannu.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 18,"""Ranar Litinin 7 ga watan Disamba ne aka gudanar da zaben shugaban kasar Ghana da na �yan majalisar dokokin kasar mai kujeru 175. WASHINGTON, D.C � Nan take bayan kammala kada kuri�a a babban zaben kasar ta Ghana da ke yammacin Afrika aka fara kidayar kuri�u, kuma ana sa ran nan bada jimawa ba za a fara samun sakamakon zaben. Gabanin soma zaben wakilin Muryar Amurka Ridwan Abbas ya zagaya wasu cibiyoyin zabe inda masu kada kuri�a suka kafa dogayen layuka, wasu ma a nan suka kwana don su sami damar yin zabe saboda a cewarsu zaben na da muhimmanci. Jami�an zabe a wasu cibiyoyi sun ce komai ya tafi daidai kamar yadda aka tsara, ko da ya ke an samu rahoton harbe-harbe a gundumar Awutu Senya da ke jihar tsakiya ta Ghana har wasu su ka jikkata."",","""Ranar Litinin 7 ga watan Disamba ne aka gudanar da zaben shugaban kasar Ghana da na �yan majalisar dokokin kasar mai kujeru 175."",","""Ranar Litinin 7 ga watan Disamba ne aka gudanar da zaben shugaban kasar Ghana da na �yan majalisar dokokin kasar mai kujeru 175.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 19,"""Kasar Nijer da ke yammacin Afrika ta ayyana kwanaki 3 na zaman makoki a fadin kasar daga ranar Laraba 25 ga watan Nuwamba bayan da tsohon shugabanta Mamadou Tandja ya rasu ya na da shekara 82. WASHINGTON, D.C � Ranar Talata 24 ga watan Nuwamba ne gwamnatin Nijer ta fadi cewa Tandja ya rasu a Yamai babban birnin kasar, amma takamaimai ba ta bayyana dalilin mutuwarsa ba. An zabi Tandja a matsayin shugaban kasa har sau biyu a Nijer daga shekarar 1999 zuwa 2010 kafin aka yi mashi juyin mulki saboda ya yi yunkurin yi wa kundin tsarin mulkin kasar garambawul, don ya samu damar ci gaba da mulki. Hambarar da gwamnatin Tandja ne ya ba Issoufou Mahamadou damar zama shugaban kasa a zaben shekarar 2011 da aka yi. Mutuwar Tandja dai na zuwa ne kasa da wata daya kafin zaben shugaban kasar Nijer. Tandja, wanda ya rasu ya na da shekara 82 a duniya, ranar Alhamis 26 ga watan nan shugaba Issouhou Mahamadou zai jagoranci wani taro na karrama shi da za a yi kafin a yi jana'izarsa a garinsa na asali wato Maine Soroa da ke jihar Diffa. Wani dan majalisar dokokin Nijer, Lamido Moumouni Harouna, ya shaida wa Muryar Amurka cewa marigayi Tandja Mamadou dan kasa ne na gari wanda ya yi ayyukan kyautata rayuwa a karkara da yawa, tabbas Nijer ta yi babban rashi."",","""Kasar Nijer da ke yammacin Afrika ta ayyana kwanaki 3 na zaman makoki a fadin kasar daga ranar Laraba 25 ga watan Nuwamba bayan da tsohon shugabanta Mamadou Tandja ya rasu ya na da shekara 82. "",","""Kasar Nijer da ke yammacin Afrika ta ayyana kwanaki 3 na zaman makoki a fadin kasar daga ranar Laraba 25 ga watan Nuwamba bayan da tsohon shugabanta Mamadou Tandja ya rasu ya na da shekara 82. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 20,"""Shugaban Ghana mai ci Nana Akufo-Addo da kuma John Mahama abokin adawarsa su ne su ka mamaye neman takarar zaben tsakanin 'yan takara 12. WASHINGTON DC � An fara kada kuri'a a kasar Ghana da ke yankin yammacin Afirka, inda ake zaben shugaban kasa da neman kujerun majalisar dokoki 275. Duk da cewa �yan takara 12 ne su ke neman shugabancin kasar, amma ana kallon fafatawar tamkar ta mutum biyu ce, tsakanin shugaba mai ci Nana Akufo-Addo na jam�iyyar New Patriot Party da tsohon shugaban Ghana John Mahama, shugaban jam�iyyar adawa ta National Democratic Congress. Wannan ce takara ta uku tsakanin su biyun tun daga shekarar 2012, a karon farko Mahama ya kayar da Akufo-Addo, sannan daga baya Akufo-Addo ya samu nasara a shekarar 2016. Mata uku ne cikin �yan takara 11 da ke kalubalantar Akufo-Addo, amma an fi mai da hankali kan Jane Naana Opoku-Agyemang, tsohuwar ministar ilimin Ghana wacce ke takarar mukamin mataimakiyar Mahama, abinda ya ba ta dama ta zama mace ta farko da ta samu tikitin takara a wata babbar jam�iyyar siyasa a Ghana."",","""Shugaban Ghana mai ci Nana Akufo-Addo da kuma John Mahama abokin adawarsa su ne su ka mamaye neman takarar zaben tsakanin 'yan takara 12."",","""Shugaban Ghana mai ci Nana Akufo-Addo da kuma John Mahama abokin adawarsa su ne su ka mamaye neman takarar zaben tsakanin 'yan takara 12.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 21,"""A jiya Litinin ne aka fara sauraren bahasin tabbatar da Any Coney Barret wacce za a nada alkaliyar kotun kolin Amurka a Washington, inda Barrett ta fadawa majalisar dattawa cewa bakamata kotuna su shata tsari ba, kamata ya yi su bar wa shugabannin Amurka da majalisar dokoki. Barrett ta gindaya wata tarjama mai tsauri a kan rawar da babbar kotu take takawa, tana mai cewa, ba an yi ta ne dan ta magance kowace matsala ba ko kuma ta gyara dukan kura kuran da aka tafka a rayuwar jama�a ba. Yayin da aka fara sauraren, Sanata Dianne Feinstein mai jagorantar Democrat a kwamitin shari�a na majalisar dattawa, nan take ta nuna cewa marasa rinjayi na Democrat nada wata muhimmiyar tambaya ga Barret a kan ra�ayinta cewa, wanihukumcin da kotun koli ta yanke a shekarar 2012 na amincewa da dokar tsarin kiwon lafiya, dokar nan ta kasa da miliyoyin Amurkawa ke amfana da ita, da ta ce kuskure ne. Kotun tana nazarin sake kalubalantar dokar kiwon kafiya a ranar 10 ga watan Nuwamba, lokacin da Barret ka iya zama daya a cikin alkalan kotun koli tara da zasu zartar da hukuncin ko dakatar da dokar ko kuma a ci gaba da aiki da ita."",","""A jiya Litinin ne aka fara sauraren bahasin tabbatar da Any Coney Barret wacce za a nada alkaliyar kotun kolin Amurka a Washington, inda Barrett ta fadawa majalisar dattawa cewa bakamata kotuna su shata tsari ba, kamata ya yi su bar wa shugabannin Amurka da majalisar dokoki. "",","""A jiya Litinin ne aka fara sauraren bahasin tabbatar da Any Coney Barret wacce za a nada alkaliyar kotun kolin Amurka a Washington, inda Barrett ta fadawa majalisar dattawa cewa bakamata kotuna su shata tsari ba, kamata ya yi su bar wa shugabannin Amurka da majalisar dokoki. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 1,"""Yar kwallon ragar kasar nan Francisca Ikiede ta bayana yadda samun nasara akan tawagar kasar Brazil a gasar Camtel wadda ake gayyato zakarun kwallon ragar daga sassa daban-daban na duniya da ta gudana a kasar Cameroon ta yi tasiri akan ta. Kungiyar kwallon ragar ta mata ta Nigeria ta fara shekarar ta 2020 da kafar dama inda ta sami kyautar zinare bayan da ta casa Brazil a wasan karshe na Camtel. Idan za a iya tunawa tawagar ta dawo da karsashen ta bayan da ta sha fama da rashin nasara a wanda ta lallasa kasar takwarar ta kasar Marocco a was an kusa da na karshe. Francisca ta kuma nuna shaukin ta ga gasar zakaru ta nahiyar afrika wanda ta sami kan ta shiha ta 3 a gasar, ta kuma bukaci matasan yan wasa masu tasowa da su jajirce tare da sadaukar kan su domin cimma burin su."",","""Yar kwallon ragar kasar nan Francisca Ikiede ta bayana yadda samun nasara akan tawagar kasar Brazil a gasar Camtel wadda ake gayyato zakarun kwallon ragar daga sassa daban-daban na duniya da ta gudana a kasar Cameroon ta yi tasiri akan ta."",","""Yar kwallon ragar kasar nan Francisca Ikiede ta bayana yadda samun nasara akan tawagar kasar Brazil a gasar Camtel wadda ake gayyato zakarun kwallon ragar daga sassa daban-daban na duniya da ta gudana a kasar Cameroon ta yi tasiri akan ta.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 2,"""Kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munchen ta lashe gasar Bundesliga ta bana bayan ta samu nasara akan kungiyar Werder Bremen a wasan mako na 32 da suka fafata a gasar cin kofin Bundesliga ranar Talata. Daman dai da zarar Bayern ta doke Werder Bremen za a damka mata kofin gasar bana kuma na takwas a jere sannan na 30 jumulla kuma Bayern ta jera lashe kofin Bundesliga bakwai tun daga shekarar 2012 zuwa 13, bayan da ta karba a hannun Borrusia Dortmund. A wasan farko a kakar bana da suka fafata ranar Asabar 14 ga Disambar 2019, Bayern ce ta yi nasara da ci 6-1 kuma wadanda suka ci wa Bayern kwallayen a wancan lokaci sun hada da Thomas Mueller da Robert Lewandowski da ya ci biyu da Philip Coutinho da ya ci uku rigis. Tuni dai Bayern ta zama ta daya a kan teburi da maki 76 ta kuma ci wasanni 24 da canjaras hudu aka kuma doke ta a wasa hudu haka kuma ta ci kwallaye 92 aka zura mata guda 31 tana da rarar kwallaye 61 kenan, bayan wasanni 32 da ta yi a kakar wannan shekarar ta 2019 zuwa 2020."",","""Kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munchen ta lashe gasar Bundesliga ta bana bayan ta samu nasara akan kungiyar Werder Bremen a wasan mako na 32 da suka fafata a gasar cin kofin Bundesliga ranar Talata."",","""Kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munchen ta lashe gasar Bundesliga ta bana bayan ta samu nasara akan kungiyar Werder Bremen a wasan mako na 32 da suka fafata a gasar cin kofin Bundesliga ranar Talata."",",,,,,,,,,,,,, | |
| 3,"""Majalisar dinkin duniya ta sake zabar mambobi 4 wanda ban a dindinbah a majalisar tsaronta wanda zasu fara aiki a 1 ga watan janairu na shekarar 2021 inda zasu dauki tsawon shekara 2 suna aikin. Kasar India ta samu damar jagorantar yankin Asiya a yayin da kasar Madico ta samu jagoranatar yankin Latin Amurka da Karebian. Hakazalika kasar I--land da Norway zasu wakilci yankin turai ta yamma da sauran kungiyoyi bayan da sukai nasara a kan kasar Canada a matsayinta na mai takara ta 3. Kamfanin dillancin labarai na kasar nan ya rawaito cewar zaben cike gurbin wakiltar afrika ba a iya kamala shi bah sakamakon kasashe biyun da suke takara basui iya samun adadin kuri�n da ake bukata bah. Kasashe biyun sun hada da Kenya da Jibuti alkaluman zaben sun nuna cewa Kenya ta samu 113 cikin kuri��u 192 da aka kada a yayin da kasar Jibuti ta samu 78, sai dai kowacce daga cikin su ta gaza kawo adadin kuri��un da ake bukata domin dare kujerar. Shugaban majalisar Ambasada Tijjani Muhammad Bnade shine ya bayyana sakamakon zaben inda yace zagaye na biyu za a sake shi ne a yau domin tabbatar da wanda zai ciri tuta a tsakanin kasashen biyu."",","""Majalisar dinkin duniya ta sake zabar mambobi 4 wanda ban a dindinbah a majalisar tsaronta wanda zasu fara aiki a 1 ga watan janairu na shekarar 2021 inda zasu dauki tsawon shekara 2 suna aikin."",","""Majalisar dinkin duniya ta sake zabar mambobi 4 wanda ban a dindinbah a majalisar tsaronta wanda zasu fara aiki a 1 ga watan janairu na shekarar 2021 inda zasu dauki tsawon shekara 2 suna aikin.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 4,"""Dan wasana gaba na kungiyar kwallon kafa ta Barcelona kuma kaftin din kungiyar, Leonel Messi, yana dab da kammala kafa wani sabon tarihin a kwallon kafa inda yake shirin zura kwallo ta 700 a duniya. Barcelona ta ci gaba da zama ta daya a kan teburin La Liga, bayan da ta doke kungiyar kwallon kafa ta Leganes da ci 2-0 a wasan mako na 29 da suka kara ranar Talata a filin wasa na Camp Nou dake birnin Catalonia. Matashin dan wasa dan asalin kasar Guinea-Bissau Ansu Fati shi ne ya fara cin kwallo daga baya Messi ya kara ta biyu a bugun fanariti kuma hakan yasa kyaftin din na Barcelona ya ci kwallo ta 699 a Barcelona da tawagar Argentina a bugun fanareti, bayan da Ruben Perez ya yi masa keta a cikin da'irar yadi 18 na Leganes. Yanzu Barcelona ta bai wa Real Madrid tazarar maki biyar, sai dai kuma tawagar ta Zidane za ta buga da kungiyar Balencia a yau Alhamis watakila tazarar ta koma biyu kacal idan har Real Madrid din ta samu nasara. Ansu Fati, mai shekara 17 wanda ya ci kwallo ta biyar a gasar La Liga ta bana ya kafa tarihin mai karancin shekaru na biyu da ya buga wa Barcelona kwallo a kungiyar sannan ya kuma kafa wannan tarihin ranar 25 ga watan Agusta a wasan da Barcelona ta doke Real Betis 5-2 a lokacin yana da shekara 16 da kwana 298 a duniya. Iyayensa sun koma Spaniya a lokacin da Fati ke da shekara shida, ya kuma fara buga wasa a karamar kungiyar tun daga shekara ta 2012 kuma a kwanakin baya aka fara rade radin cewa Manchester United tana zawarcinsa."",","""Dan wasana gaba na kungiyar kwallon kafa ta Barcelona kuma kaftin din kungiyar, Leonel Messi, yana dab da kammala kafa wani sabon tarihin a kwallon kafa inda yake shirin zura kwallo ta 700 a duniya."",","""Dan wasana gaba na kungiyar kwallon kafa ta Barcelona kuma kaftin din kungiyar, Leonel Messi, yana dab da kammala kafa wani sabon tarihin a kwallon kafa inda yake shirin zura kwallo ta 700 a duniya.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 5,"""Kungiyar cigaban dimokradiyya dake jihar kano tayi kira ga gwamnatin tarayya da kada ta zuba ido tabari gwamnatin kano tayi anfani da jami�an tsaro wajen murde zabe a jihar kano wanda za�ayi a sati mai zuwa. Sanarwar wadda shugaban kungiyar, Isma�il Auwal ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai a jiya ta bayyana damuwarta ga yadda jam�iyyun siyasa a jihar ta kano suke kalaman tunzura magoya baya biyo bayan hukuncin da hukumar zabe ta jihar kano tayi na cewa zaben gwamnan da aka gudanar a ranar Asabar 9 ga wata bai kammalu ba saboda wasu kura kurai. Har ila yau kungiyar ta godewa hukumar zabe bisa namijin kokarinta na ganin ta gudanar da sahihin zabe kuma karbabbe sannan kuma da raba kayayyakin zabe akan lokaci kamar yadda hukumar tayi alkawari tun farko sannan kuma ta yabawa rundunar �yan sanda ta jihar kano bisa kokarinta na kare doka da oda a lokutan da ake gudanar da zabe da lokutan tattara sakamakon zaben. �Muna jinjina ga kwamishinan �yan sanda na jihar kano bisa kokarinsa da jajircewarsa ta ganin anyi zabe lafiya a wannan jiha mai albarka kuma muna fatan zai cigaba da dagewa wajen ganin an tabbatar da gaskiya a zaben da za�ayi a ranar 23 ga wannan watan� A sanarwar da kungiyar ta bayar. Kungiyar kuma tayi Allah wade da abinda yafaru na zargin yaga sakamakon zabe wanda shugaban kananan hukumomi na jihar kano, Alhaji Murtala Sule Garo yayi, a lokacin da yaje hukumar tattara sakamakon zaben karamar hukumar Nassarawa tare da mataimakin gwamnan jihar Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna. A karshe kuma tayi godiya ga mai martaba sarkin Kano Mallam Muhammad Sanusi II bisa kokarinsa na rungumar kowanne bangare ba tare da nuna banbanci ba tare da kiran al�umma dasu zauna lafiya a lokacin da jihar take fuskantar kalubale mafi tarihi irin na siyasa."",","""Kungiyar cigaban dimokradiyya dake jihar kano tayi kira ga gwamnatin tarayya da kada ta zuba ido tabari gwamnatin kano tayi anfani da jami�an tsaro wajen murde zabe a jihar kano wanda za�ayi a sati mai zuwa."",","""Kungiyar cigaban dimokradiyya dake jihar kano tayi kira ga gwamnatin tarayya da kada ta zuba ido tabari gwamnatin kano tayi anfani da jami�an tsaro wajen murde zabe a jihar kano wanda za�ayi a sati mai zuwa.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 6,"""Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta shiga zawarcin dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Jubentus, Daniel Rugani, wanda kungiyar kwallon kafa ta Wolberhampton take zawarci. Dan wasan mai shekara 25 a duniya baya samun damar buga wasanni akai-akai a kungiyar ta Jubentus bayan ya buga wasanni biyar kacal a wannan kakar hakan yasa kociyan kungiyar, Mauricio Sarri ya ce zai iya neman sabuwar kungiya a kakar wasa mai zuwa. Kungiyar kwallon kafa ta Wolberhampton ce dai take bibiyar dan wasan bayan kusan shekara biyu kenan kuma kamar yadda rahotanni suka bayyana zata iya komawa domin sake neman dan wasan idan an bude kasuwar saye da sayar da �yan wasa ta bana. Har ila yau kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta shiga zawarcin dan wasan bayan wanda ake ganin zai taimakawa kungiyar sakamakon matsalolin �yan wasan baya da take fuskanta kuma kociyan kungiyar ya bayyana burinsa na sake sayan dan wasan baya. Dan wasa Rugani dai ya bugawa tawagar kasar Italiya wasanni bakwai ne kawai tun lokacin da aka fara gayyatarsa kuma shine dan wasa na farko a kasar Italiya da cutar Korona ta fara kamawa kafin ya warke. Rugani, tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Empoli yana da ragowar kwantiragin shekara hudu da kungiyar Jubentus wadda itace zakara a gasar Siriya A ta kasar Iyaliya kuma yanzu ma itace ta daya bayan ya sake sabon kwantiragi a watan Yunin shekarar data gabata. Arsenal dai tana ci gaba da zawarcin �yan wasan baya kafin fara kakar wasa ta gaba bayan wasu rahotanni da suka bayyana cewa �yan wasan bayan kungiyar Sokratis da Shkodran Mustafi za su bar kungiyar sai dai ana ganin za�a karawa Dabid Luiz kwantiragin watanni 12."",","""Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta shiga zawarcin dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Jubentus, Daniel Rugani, wanda kungiyar kwallon kafa ta Wolberhampton take zawarci."",","""Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta shiga zawarcin dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Jubentus, Daniel Rugani, wanda kungiyar kwallon kafa ta Wolberhampton take zawarci.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 7,"""An fara taron litattafan yara da koyar da yara fara karatu da wuri karo na biyu wanda akeyi duk shekara wanda kungiyar mutanen Amurka domin ci gaban duniya, wato USAID ta tallafa tare da hadin guiwar cibiyar kula da karatun arewa da ci gaban Nigeria. Taron wanda ya samu halartar shugaban jami�ar Bayero, Farfesa Muhammad Yahuza Bello da ragowar ma�aikatan Jami�ar ya mayar da hankaline akan zaburar da al�umma wajen koyar da yara kana nan fara karatu da wuri domin ganin an samu al�umma ingantaciyya anan gaba. Farfesa Muhammad Yahuza Bello ya bayyana cewa taron duk shekara za�a dinga shiryawa sannan kuma za�a ci gaba da dagewa wajen ganin an koyar da dalibai karatu da wuri ta hanyar shigo da malamai da hukumomin da abin ya shafa. Itama a nata bangaren, Elis Elegbe, wadda itace mataimakiyar shugaban kula da karatu na cibiyar ta USAID ta bayyana cewa taron yana mayar da hankaline wajen ganin cewa yara sun koyi karatu tun suna kana na, sannan kuma za�a samar da wata hanya wajen ganin ana buga litattafai da harshen uwa, sannan kuma ta ce kafafen yada labarai na zamani suna taka muhimmiyar rawa wajen dakushe karsashin karatu. Farfesa Ismaila Abubakar Tsiga, wanda shine daraktan cibiyar na kula da harkokin karatu musamman na kana nan yara ya bayyana cewa makasudin wannan taron shine duba har kar karatu da yadda ake koyar da karatu da rubutu ga kana nan yara yan aji daya zuwa aji shida. Ya ci gaba da cewa yara basa koyan yadda zasu taimakawa kansu wajen karatu har ya zamar musu jiki sannan kuma yace iyaye basa damuwa wajen takurawa �ya�yansu wajen mayar da hankali domin koyan karatu. Cibiyar ta koyar da karatu da ci gabansa dai an kafa ta a ranar uku ga watan Oktoban shekara ta 2017 kuma suna wani shirin hadin guiwa da jami�ar Bayero da Jami�ar Florida dake kasar Amurka tare da taimakon kudi daga wata kungiyar mutanen Amurka domin ci gaba duniya, wato USAID."",","""An fara taron litattafan yara da koyar da yara fara karatu da wuri karo na biyu wanda akeyi duk shekara wanda kungiyar mutanen Amurka domin ci gaban duniya, wato USAID ta tallafa tare da hadin guiwar cibiyar kula da karatun arewa da ci gaban Nigeria."",","""An fara taron litattafan yara da koyar da yara fara karatu da wuri karo na biyu wanda akeyi duk shekara wanda kungiyar mutanen Amurka domin ci gaban duniya, wato USAID ta tallafa tare da hadin guiwar cibiyar kula da karatun arewa da ci gaban Nigeria.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 8,"""Babban daraktan kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig, Oliber Mintzlaff, ya karyata rade radin da akeyi na cewa kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta amince zata biya farashin dan wasan kungiyar Timo Werner har ma an kammala kulla yarjejeniya. Rahotanni a satin daya gabata sun bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta kammala kulla yarjejeniya da RB Leipzig akan dan wasan wanda tauraruwarsa take haskawa a duniya a daidai wannan lokaci. An bayyana cewa Chelsea ta amince da farashin fam miliyan 54 da Leipzig ta yiwa dan wasan kudi sannan kuma zata bawa dan wasan fan dubu dari biyu idan har ya saka hannu a kungiyar a kakar wasa mai zuwa. Werner ya ci kwallo 25 a gasar Bundesliga a kakar nan ya kuma ci wa tawagar Jamus kwallo 11 a wasanni 29 da ya yi wanda hakan yasa kungiyoyi da dama a nahiyar turai suka fara bibiyarsa domin ganin sun daukeshi. Sai dai bayan an atshi daga wasan Bundesligar da aka fafata tsakanin kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig da Paderborn daraktanh kungiyar, Mintzlaff, ya karyata rahoton kuma ya bayyana cewa har yanzu Chelsea bata tunkare su ba akan dan wasan. �Bamu tattauna da Chelsea ba akan dan wasan har yanzu saboda haka duk rahoton da ake yadawa cewa mun kulla yarjejeniya dasu akan dan wasa Werner ba gaskiya bane kuma zancen bashi da tushe ballantana makama� in ji Mintzlaff. Ya ci gaba da cewa �Kawo yanzu dan wasa Werner baiyi Magana da kowacce kungiya ba sannan kuma muma bamu gayyaci kowacce kungiya ba domin azo ayi Magana saboda har yanzu ba�a kammala kakar wasa ba kuma muna da buri kafin a kammala�. Tun da farko dai ana ta alakanta dan wasan mai shekara 24 dan kasar Jamus da cewar zai koma kungiyar kwallon kafa ta Liberpool domin yayi aiki da kociyan kungiyar, Jurgen Klopp sannan ya kuma ce yana alfahari da jin dadin wannan batun."",","""Babban daraktan kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig, Oliber Mintzlaff, ya karyata rade radin da akeyi na cewa kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta amince zata biya farashin dan wasan kungiyar Timo Werner har ma an kammala kulla yarjejeniya. �Bamu tattauna da Chelsea ba akan dan wasan har yanzu saboda haka duk rahoton da ake yadawa cewa mun kulla yarjejeniya dasu akan dan wasa Werner ba gaskiya bane kuma zancen bashi da tushe ballantana makama� in ji Mintzlaff. "", ","""Babban daraktan kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig, Oliber Mintzlaff, ya karyata rade radin da akeyi na cewa kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta amince zata biya farashin dan wasan kungiyar Timo Werner har ma an kammala kulla yarjejeniya. �Bamu tattauna da Chelsea ba akan dan wasan har yanzu saboda haka duk rahoton da ake yadawa cewa mun kulla yarjejeniya dasu akan dan wasa Werner ba gaskiya bane kuma zancen bashi da tushe ballantana makama� in ji Mintzlaff."" ",,,,,,,,,,,,, | |
| 9,"""Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United tana ci gaba da tattaunawa da takwararta ta Atletico Madrid akan dan wasan tsakiyar kungiyar, Niguez Saul, duk da cewa ana ganin dan wasan kungiyar Paul Pogba zai hakura zauna. A kwanakin baya ne dai dan wasan ya tashi hankalin magoya bayan Manchester United bayan daya saka wani labari a shafinsa na twitter inda yake bayyana cewa nan da kwana uku zai bayyana sabuwar kungiyar da zai koma sai dai daga baya ya bayyana cewa sabon tsarin kafa kungiya ya kafa a garinsu dake Elche a kasar ta Sipaniya. Manchester United dai ta fara shirin kakar wasa mai zuwa duk da cewa ba�a kammala kakar wasa ta bana ba kuma United tana son sayan dan wasan ne domin ta maye gurbin Paul Pogba, wanda yake shirin barin kungiyar sai dai ana ganin yanzu ko Pogba ya zauna zasu sayi Saul din. Kamar yadda rahotanni suka bayyana Manchester United ta kusa kammala Magana da Atletico Madrid akan dan wasan dan asalin kasar Sipaniya wanda ake ganin farashinsa zai kai fam miliyan 71. Tuni wasu rahotanni suka bayyana cewa Manchester United ta amince zata biya fam miliyan 71 akan matashin dan wasan mai shekara 25 a duniya wanda suka samu rashin jituwa tsakaninsa da kociyan kungiyar ta Atletico, Diego Simeone. Kociyan Manchester United, Ole Gunner Solkjaer dai ya bayyana cewa kungiyar zata ci gaba da sayan �yan wasa duk da cewa an samu matsalar samun kudin shiga sai dai ya ce �yan wasan da zasu dinga saya sai sunyi dai-dai da salon wasan kungiyar. Sai dai wasu suna ganin cinikin zai kammalu ko da kuwa ace Paul Pogba wanda shima aka bayyana cewa yana son komawa tsohuwar kungiyarsa ta Juentus dake kasar Italiya ya zauna a kungiyar. Tun farko dai Atletco Madrid ta yiwa dan wasan farshin fam miliyan 131 sai dai a halin da ake ciki yanzu darajar dan wasan ta karye sakamakon annobar cutar Korona wadda ta karya kungiyoyi da dama."",","""Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United tana ci gaba da tattaunawa da takwararta ta Atletico Madrid akan dan wasan tsakiyar kungiyar, Niguez Saul, duk da cewa ana ganin dan wasan kungiyar Paul Pogba zai hakura zauna. Tun farko dai Atletco Madrid ta yiwa dan wasan farshin fam miliyan 131 sai dai a halin da ake ciki yanzu darajar dan wasan ta karye sakamakon annobar cutar Korona wadda ta karya kungiyoyi da dama."",","""Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United tana ci gaba da tattaunawa da takwararta ta Atletico Madrid akan dan wasan tsakiyar kungiyar, Niguez Saul, duk da cewa ana ganin dan wasan kungiyar Paul Pogba zai hakura zauna. Tun farko dai Atletco Madrid ta yiwa dan wasan farshin fam miliyan 131 sai dai a halin da ake ciki yanzu darajar dan wasan ta karye sakamakon annobar cutar Korona wadda ta karya kungiyoyi da dama.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 10,"""Ganawar sulhu da ta gudana tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar likitoci masu neman kwarewa a jiya baa cimma matsaya ba. Ministan lafiya Dr Enahire Osaghie ne ya bayyanawa manema labarai. Ministan ya kara da cewa taron wanda ya gudana na tsawon sa�a shida. Ya kuma kara da cewa ya umarci ma�aikatan lafiya da su dauki sunayen likitocin da suka zo aiki da wadanda ma basu zo ba. Haka zalika, gwamnati zata cigaba da kare rayukan �yan Najeriya kuma zata yi duk mai yiwuwa domin dakatar da asibitoci daga tsayawa da ayyukan su. Idan za�a iya tunawa kungiyar likitoci ta kasa masu neman kwarewa sun fara yajin aikin kasa baki daya sakamakon gazawar gwamnatin tarayya wajen biya musu bukatunsu dama aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma kan alawus alawus ga wadanda suke aiki akan COBID-19 dama sauran bukatunsu. A nasa bangaren, shugaban kungiyar Aliyu Sokomba, ya koka da cewar Najeriya ce kasa tilo kuma ta farko a duk fadin duniya da likitocinta suke yajin aiki a lokacin da ake fama da annobar data addabi duniya. Ya bayyana hakan ne a lokacin da yake Magana da manema labarai ta wayar tarho. Ya kara da cewa kungiyar zata janye yajin aikin ne cikin sa�o�i ashirin da hudu in har gwamnatin ta iya samar da wani abu tartibi. "",","""Ganawar sulhu da ta gudana tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar likitoci masu neman kwarewa a jiya baa cimma matsaya ba. Idan za�a iya tunawa kungiyar likitoci ta kasa masu neman kwarewa sun fara yajin aikin kasa baki daya sakamakon gazawar gwamnatin tarayya wajen biya musu bukatunsu dama aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma kan alawus alawus ga wadanda suke aiki akan COBID-19 dama sauran bukatunsu."",","""Ganawar sulhu da ta gudana tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar likitoci masu neman kwarewa a jiya baa cimma matsaya ba. Idan za�a iya tunawa kungiyar likitoci ta kasa masu neman kwarewa sun fara yajin aikin kasa baki daya sakamakon gazawar gwamnatin tarayya wajen biya musu bukatunsu dama aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma kan alawus alawus ga wadanda suke aiki akan COBID-19 dama sauran bukatunsu.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 11,"""Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Dortmund, Emre Can, ya bayyana cewa yakamata dan wasan kungiyar, Jardon Sancho, ya sake zaman kungiyar na shekara daya kafin ya koma babbar kungiya. An bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Manchester United tana dab da sayan dan wasan gaban wanda ya gayawa kungiyar tasa cewa ya gama shiryawa domin komawa kasar Ingila da buga wasa. Dan wasan dan shekara 20 a duniya yana daya daga cikin matasan �yan wasan da duniya take yayi a yanzu sakamakon irin kokarin da yayi a kungiyar ta Dortmund a wannan kakar da ake bugawa ta bana. Manchester United dai tana ganin zata iya biyan fam miliyan 70 ne akan matashin dan wasan sai dai ana ganin abune mai wahala Dortmund ta amince da tayin da United zata kai akan tsohon dan wasan na Manchester City. �Sancho matashin dan wasa ne wanda yake bukatar sake gogewa kafin ya shiga babbar kungiya kai tsaye saboda haka yana bukatar zama na shekara daya a Dortmund domin ya sake fuskantar wasa sosai� in ji Emre Can, dan kasar Jamus. Ya ci gaba da cewa �Tabbas nan gaba zai zama babban dan wasa a duniya saboda haka kafin ya kai wannan matakin yana bukatar zama a kungiyar da zai sake samun gogewa sannna ya sake wayo�. Tuni dai Sancho ya bayyana burinsa na komawa Manchester United a kakar wasa mai zuwa domin yana ganin anan tauraruwarsa zata haska duba da irin matasan �yan wasan da suke kungiyar a halin yanzu. Dan wasan dai ya koma kungiyar Dortmund ne shekaru uku da suka gabata akan kudi fam miliyan 8 kuma yanzu kungiyar tana neman sama da fam miliyan 100 sai dai dan wasan zaiso ya koma kasar Ingila da buga wasa. Wasu rahotanni daga kasar Ingila a kwanakin baya sun bayyana cewa tuni dan wasan ya kammala kulla yarjejeniya da Manchester United akan albashin da zai dinga karba kuma zai saka riga mai lamba bakwai idan har cinikin ya tabbata."",","""Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Dortmund, Emre Can, ya bayyana cewa yakamata dan wasan kungiyar, Jardon Sancho, ya sake zaman kungiyar na shekara daya kafin ya koma babbar kungiya. �Sancho matashin dan wasa ne wanda yake bukatar sake gogewa kafin ya shiga babbar kungiya kai tsaye saboda haka yana bukatar zama na shekara daya a Dortmund domin ya sake fuskantar wasa sosai� in ji Emre Can, dan kasar Jamus."",","""Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Dortmund, Emre Can, ya bayyana cewa yakamata dan wasan kungiyar, Jardon Sancho, ya sake zaman kungiyar na shekara daya kafin ya koma babbar kungiya. �Sancho matashin dan wasa ne wanda yake bukatar sake gogewa kafin ya shiga babbar kungiya kai tsaye saboda haka yana bukatar zama na shekara daya a Dortmund domin ya sake fuskantar wasa sosai� in ji Emre Can, dan kasar Jamus.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 12,"An bukaci hukumar kwallon kafa ta duniya, Fifa, da ta kaddamar da wani bincike na musamman kan tsohon shugabanta Sepp Blatter da tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta Turai, Uefa, Michel Platini, domin su dawo da kudi sama da Fan miliyan daya da rabi. Blatter mai shekara 83, ya sahale wa Platini wasu kudi da suka kai kimanin Swiss francs miliyan biyu, daidai da fan miliyan 1.5 a ranar 18 ga watan Junairun shekara ta 2011, bayan mako biyu aka tura kudin zuwa asusun Platini daga asusun Fifa. Amma babu wani dalili da ya nuna cewa za a biya kudin a wannan tsukukun, sai dai idan kyauta aka ba shi wanda kuma Fifa bata bayar da kudi kyauta ga kowa ba tare da wani aiki ba ko kuma wata kyauta. Mambobin kwamitin gudanarwar Fifa duka bakinsu ya hadu kan a dawo da kudin ba tare da bata lokaci ba gami da wasu karin kudin ruwa da Fifa ke nema da kuma karin kudin tara domin ladabtarwa. A wata tattaunawa da ya yi da manema labarai a watan Yuli, tsohon shugaban na Fifa, Jose Sepp Blatter ya ce, shi ""mutum ne mai gaskiya"" ya kuma fara daukar matakan shari'a don ganin Fifa ta dawo masa da agogunansa guda 60. Shekara 17 da Blatter ya kwashe yana shugabantar Fifa sun kare ne bayan zarginsa da badakalar kudi a shekara ta 2015, wanda ya janyo aka dakatar da shi na tsawon shekara shida daga shiga harkokin kwallon kafa gaba daya a duniya. Blatter ya yi zargin ana yada bayanan karya a kansa kan wasu kudi da ya karba bayan dawowa daga gasar cin Kofin Duniya ta shekara ta 2014 kuma Fifa ta ce matsayar Blatter ta yanzu ta ci karo da dokokin da ya samar lokacin da yake ofis. Blatter da kuma Platini mai shekara 64 dukansu sun sha musanta aikata ba daidai ba a yinda hukumar kwallon kafar ta duniya take cigaba da bincike akan mutanen guda biyu domin gano cikakkiyar gaskiya.","An bukaci hukumar kwallon kafa ta duniya, Fifa, da ta kaddamar da wani bincike na musamman kan tsohon shugabanta Sepp Blatter da tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta Turai, Uefa, Michel Platini, domin su dawo da kudi sama da Fan miliyan daya da rabi. Blatter da kuma Platini mai shekara 64 dukansu sun sha musanta aikata ba daidai ba a yinda hukumar kwallon kafar ta duniya take cigaba da bincike akan mutanen guda biyu domin gano cikakkiyar gaskiya.","An bukaci hukumar kwallon kafa ta duniya, Fifa, da ta kaddamar da wani bincike na musamman kan tsohon shugabanta Sepp Blatter da tsohon shugaban hukumar kwallon kafa ta Turai, Uefa, Michel Platini, domin su dawo da kudi sama da Fan miliyan daya da rabi. Blatter da kuma Platini mai shekara 64 dukansu sun sha musanta aikata ba daidai ba a yinda hukumar kwallon kafar ta duniya take cigaba da bincike akan mutanen guda biyu domin gano cikakkiyar gaskiya.",,,,,,,,,,,,, | |
| 13,"""Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Joy Cole, ya bayyana cewa kungiyar ta fara daukar saiti bayan da aka bayyana kungiyar ta shiga kasuwar saye da sayar da �yan wasa gadan-gadan a bana. A ranar Laraba aka bayyana cewa kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta kulla yarjejeniya domin dauko dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta RB Leipzig Timo Werner bayan da Rahotanni suka ce za a sayar da dan wasan mai shekara 24, wanda ya ci kwallo 25 a gasar Bundesliga a kakar wasan da muke ciki, a kan �54m. Ana ta rade radin cewa dan wasan dan kasar Jamus zai koma Liberpool ya kuma ce yana alfahari da jin dadin alakanta shi da batun amma an bayyana cewa Liberpool ba ta sha'awar sayen Werner, wanda ya ci wa tawagar Jamus kwallo 11 a wasanni 29 da ya yi. Liberpool ba ta da niyyar sayo dan wasa ko daya idan aka bude kasuwar musayar 'yan kwallo sai dai Chelsea wadda Olibier Giroud ne kadai mai ci mata kwallo da ke da lafiya, bayan da Tammy Abraham ke jinya tun cikin watan Janairu. �Daga yadda nake gani tabbas Lampard ya dauki hanyar gyara kungiyar kwallon kafa ta Chelsea idan aka dubi yadda ya fara sayan �yan wasa tun kafin a kammala kakar wasa ta kare da kuma yadda kungiyar ta buga wasa a wannan kakar duk da cewa bata sayi dan wasa ko guda daya ba� in ji Joy Cole. A watan jiya ne dan kwallon tawagar Faransa, Giroud ya sanya hannu kan yarjejeniyar ci gaba da zama a Chelsea zuwa kakar wasa daya kuma dan wasan ya bayyana cewa zaiyi kokarin ganin ya ci gaba da zura kwallo a raga. Dan wasa Werner zai kasance dan wasa na biyu da Chelsea za ta saya don buga wasa a kaka mai zuwa bayan kammala sayen dan wasan Ajad Hakim Ziyech, dan tawagar kasar Morocco a watan Fabrairu a kan �37m. Har ila yau Werner ya burge kungiyar Leipzig ne bayan komawa kungiyar a shekarar 2016 daga kungiyar Stuttgart kuma Werner ya ci kwallo uku a wasan da Leipzig ta doke Mainz da ci 5-0 a satin daya gabata. A watan Janairun an alakanta kociyan Chelsea, Frank Lampard da cewar zai sayo dan wasan Paris St-Germain, Edinson Cabani da kuma na Napoli, Dries Mertens, ko da yake hakan ba zai yiwu ba."",","""Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Joy Cole, ya bayyana cewa kungiyar ta fara daukar saiti bayan da aka bayyana kungiyar ta shiga kasuwar saye da sayar da �yan wasa gadan-gadan a bana. �Daga yadda nake gani tabbas Lampard ya dauki hanyar gyara kungiyar kwallon kafa ta Chelsea idan aka dubi yadda ya fara sayan �yan wasa tun kafin a kammala kakar wasa ta kare da kuma yadda kungiyar ta buga wasa a wannan kakar duk da cewa bata sayi dan wasa ko guda daya ba� in ji Joy Cole."",","""Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Joy Cole, ya bayyana cewa kungiyar ta fara daukar saiti bayan da aka bayyana kungiyar ta shiga kasuwar saye da sayar da �yan wasa gadan-gadan a bana. �Daga yadda nake gani tabbas Lampard ya dauki hanyar gyara kungiyar kwallon kafa ta Chelsea idan aka dubi yadda ya fara sayan �yan wasa tun kafin a kammala kakar wasa ta kare da kuma yadda kungiyar ta buga wasa a wannan kakar duk da cewa bata sayi dan wasa ko guda daya ba� in ji Joy Cole.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 14,"""Kungiyar daliban arewancin Nigeria mai suna All Northern Nigeria student Association sun bayyana damuwar su kan yawan kasha kashen da ake samu a jihohin Katsina, Zamfara, Kaduna, Borno, da kuma jihar Niger. A wata sanarwa da shugaban kungiyar na jihar Kano Comrade Muhammad Lawal Abba ya fitar mai dauke da sa hannun jami��in hulda da jama��a na kungiyar Comrade Salisu Hamisu Ali ta Ambato kungiyar na nuna matukar damuwar ta kan yadda yan bindiga sukai farmaki Garin Kadisu, da Faskari dake jihar Katsina. Hakan nan kungiyar ta nuna takaicinta kan samun yawaitar yiwa kananan yara fyade lamarin data bayyana shi a matsayin abin da baza a lamunta bah. Daga karshe kungiyar tayi kira ga shugaba buhari da ya samar da kayan aiki ga jamian tsaro wanda zasu taimaka wajne kawar da yan bindigar da suka addabi yankin arewacin kasar nan. Mai martaba sarkin Katsina Alhaji Abdulmumin Kabiru Usman yace a koda yaushe yana tunatar da shugaban kasa Muhammdu Buhari cewa dole ya kara zage damtse wajen ganin an kawar da yan tada adaatada kayar baya, a lokacin mulkin sa, domin kuwa idan ba�ayi da gaske bah babu shakka zasu yiwa bangaren arewacin kasar nan illa. Maimartaba sarkin ya bayyana hakan ne a fadar sa yayin da wata tawaga daga gwamnatin tarayya ta kai masa ziyara a fadar sa bisa jagoranci babban mai bawa shugaban kasa shawara a bangaren tsaro Janar Babagana Monguno mai ritaya. Daga cikin mutanen da tawagar ta kunsa sun hadar da babban sifeton yan sanda Muhammed Adamu, da kuma babban daraktan hukumar jami�n tsaro na farin kaya Yusuf Magaji Bichi, sai kuma babban daraktan hukumar kwararru a bangaren tsaro Ahmed Rufa�. Gwamnatin tarayya ta tura wannan tawagar mutanen ne domin jajantawa ga wadanda suka rasa rayukan su sakamakon hare haren yan tada kayar baya, tare da nuna bakin cikin su dangane da yadda lamarin ke cigaba da karuwa, inda suka tabbatar da cewa nan bada jimawa bah za a kawo karshen ayyukan yan tada kayar bayan. A nan kuma rahotanni na bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shigaba ganawa ta musamman da manyan hafsoshin tsaron kasar nan, a fadar gwamnatin tarayya dake Billa a birnin tarayya Abuja. Taron gaggawar da suka shiga baya rasa nasaba da halin da ake ciki na fama da yawaitar hare haren yan tada kayar baya, wanda kuma yake cigaba da haifar da babbar illah ga bangaren Arewacin kasar nan. Manyan hafsoshin tsaron kasar nan bisa jagorancin shugaban taron na kasa Janar Gabriel Olanisakin suma sun isa fadar shugaban kasar, kuma da zuwan su suka zarce zuwa wajen ganawar domin dai tattauanwa kan batun da ya hada su a wajen."",","""Kungiyar daliban arewancin Nigeria mai suna All Northern Nigeria student Association sun bayyana damuwar su kan yawan kasha kashen da ake samu a jihohin Katsina, Zamgfara, Kaduna, Borno, da kuma jihar Niger. Mai martaba sarkin Katsina Alhaji Abdulmumin Kabiru Usman yace a koda yaushe yana tunatar da shugaban kasa Muhammdu Buhari cewa dole ya kara zage damtse wajen ganin an kawar da yan tada adaatada kayar baya, a lokacin mulkin sa, domin kuwa idan ba�ayi da gaske bah babu shakka zasu yiwa bangaren arewacin kasar nan illa."",","""Kungiyar daliban arewancin Nigeria mai suna All Northern Nigeria student Association sun bayyana damuwar su kan yawan kasha kashen da ake samu a jihohin Katsina, Zamfara, Kaduna, Borno, da kuma jihar Niger. A nan kuma rahotanni na bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shigaba ganawa ta musamman da manyan hafsoshin tsaron kasar nan, a fadar gwamnatin tarayya dake Billa a birnin tarayya Abuja.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 15,"""Kungiyar kwallon kafa ta Liberpool za ta ci gaba da sa kaimi na lashe kofin firimiyar bana, inda za ta fafata da abokiyar hamayyarta wato Eberton ranar 21 ga watan Yuni da zarar an ci gaba da gasar 2019 zuwa 2020 ba 'yan kallo. Wannan ne karon farko da Liberpool za ta ci kofin gasar firimiyar Ingila tun bayan shekara 30. sai dai Shin a wanne wasan ne za ta dauki kofin bana? Ranar 17 ga watan Yuni dai za a ci gaba da wasannin firimiya na shekarar nan da kwantan wasanni biyu tsakanin Aston Billa da Sheffield United da na Manchester City da Arsenal. Cikin watan Maris aka dakatar da wasannin kwallon kafa a Ingila sakamakon bullar annobar cutar korona, daga baya kungiyoyin da ke buga gasar firimiyar suka amince za su karkare kakar wasan ta 2019 zuwa 2020. Liberpool tana ta daya a kan teburin firimiyar da tazarar maki 25 tsakaninta da Manchester City, kuma wasa biyu za ta ci a ba ta kofin bana a karon farko tun bayan shekara 30 sai dai kuma Liberpool din za ta iya cin kofin da zarar Arsenal ta doke Manchester City ita kuma kungiyar ta yi nasara a kan Eberton. Wasu kwanakin da ake ganin za a bai wa Liberpool kofin firimiya na shekarar nan sun hada da ranar 24 ga watan Yuni lokacin da za ta karbi bakuncin kungiyar kwallon kafa ta Crystal Palace ko kuma 2 ga watan Yuli a wasa da Manchester City. Dan wasan Liberpool Mohamed Salah ya ci kwallo 16 a kakar bana yana kan-kan-kan da Sergio Aguero na Manchester City a mataki na uku a jerin wadanda ke kan gaba a cin kwallaye a firimiyar bana. Dan kwallon Leicester City, Jamie Bardy shi ne kan gaba da kwallo 19 a raga sai kuma dan wasan Arsenal, kuma Kaftin din kungiyar, Pierre-Emerick Aubameyang mai kwallaye 17 a raga kafin a tafi hutu. Ranar ta 19 ga watan Yuni Tottenham wadda take da takwas a teburin firimiya za ta karbi bakuncin ta biyar, wato Manchester United, ita kuwa Leicester City wadda take ta uku za ta ziyarci Watford ranar 20 ga watan Yuni. A dai ranar ta Asabar da za a ci gaba da wasanni Arsenal za ta je gidan Brighton and Hobe Albion, ya yin da Aston Billa za ta kece raini da kungiyar Chelsea wadda take ta hudu akan teburi ranar 20 ga watan Yuni. Manchester City za ta kara wasa ranar Litinin 21 ga watan nan, inda za ta yi wa Burnley masauki sannan kuma za�a nuna wasannin da za a ci gaba da gasar firimiyar ta Ingila a talabijin wadda za a fafata ba 'yan kallo, don gudun yada cutar korona."",","""Kungiyar kwallon kafa ta Liberpool za ta ci gaba da sa kaimi na lashe kofin firimiyar bana, inda za ta fafata da abokiyar hamayyarta wato Eberton ranar 21 ga watan Yuni da zarar an ci gaba da gasar 2019 zuwa 2020 ba 'yan kallo. Liberpool tana ta daya a kan teburin firimiyar da tazarar maki 25 tsakaninta da Manchester City, kuma wasa biyu za ta ci a ba ta kofin bana a karon farko tun bayan shekara 30 sai dai kuma Liberpool din za ta iya cin kofin da zarar Arsenal ta doke Manchester City ita kuma kungiyar ta yi nasara a kan Eberton."",","""Kungiyar kwallon kafa ta Liberpool za ta ci gaba da sa kaimi na lashe kofin firimiyar bana, inda za ta fafata da abokiyar hamayyarta wato Eberton ranar 21 ga watan Yuni da zarar an ci gaba da gasar 2019 zuwa 2020 ba 'yan kallo. Liberpool tana ta daya a kan teburin firimiyar da tazarar maki 25 tsakaninta da Manchester City, kuma wasa biyu za ta ci a ba ta kofin bana a karon farko tun bayan shekara 30 sai dai kuma Liberpool din za ta iya cin kofin da zarar Arsenal ta doke Manchester City ita kuma kungiyar ta yi nasara a kan Eberton.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 16,"""Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Frank Lmapard, ya bayyana cewa zai cigaba da amfani da matasan �yan wasa a kungiyar tasa duk da cewa yanzu zasu sayi �yan wasa a kasuwar saye da sayar da �yan wasa ta watan Janairu. Lampard ya bayyana hakane bayan da aka tashi daga wasan da Chelsea ta tsallake rijiya da baya, ta kai matakin gaba na kungiyoyi 16 a gasar Zakarun Turai, bayan da ta tsira a hannun Lille da ci 2-1, a gidanta na Stamford Bridge. Kungiyar ta mamaye wasan a kusan gaba dayan lokacin, inda ta samu nasarar da take matukar bukata daga kwallayen da Tammy Abraham and Cesar Azpilicueta suka ci mata a kashin farko na wasan. Abraham mai shekara 22, shi ne ya fara zura kwallo a raga da kwallonsa ta 13 a kakar bana bayan minti 19 da shiga fili, bayan da Willian ya cilla masa wata kwallo kuma wannan kwallo da Abraham ya ci ta sa ya zama dan wasan Ingila na farko da ya taba ci wa Chelsea kwallo 13 a gasa a kaka daya kacal, tun bayan Lampard da ya ci mata 17 a kakar wasa ta 2012-13 kuma Abraham din yana da damar wuce Lampard a wannan bajinta, kasancewar a yanzu ko rabin kakar ba a yi ba. �Zan cigaba da amfani da matasan �yan wasan da nake dasu saboda dasu muka fara hakan yana nufin bazan iya daina amfani dasu ba saboda nan gaba sune zasu kasance jagororin wannan kungiyar tamu� in ji Lampard. Bayan kammala wasan rukunin nasu na 8, (Group H), Balencia wadda ta bi Ajad har gida ta doke ta 1-0, tana da maki 11 da yawan kwallo 2, Chelsea na bi mata baya ita ma da maki 11 da yawan kwallo 2. Ajad, wadda ta ga samu ta ga rashi ta yi waje a matsayi na uku da maki 10 da yawan kwallo shida, yayin da Lille ta kasance ta karshe da maki daya da bashin kwallo 10 kuma za a fitar da jadawalin wasannin mataki na gaba na gasar ta Zakarun Turai, a ranar Litinin, a birnin Nyon, na Switzerland da karfe 12:00 na rana agogon Najeriya. Tarihin da aka kafa a wasan Chelsea Da Lille. Da wannan nasara da Chelsea ta samu, Lampard ya zama kociya dan Ingila na farko da ya kai wata kungiya matakin gaba na sili-daya-kwale na gasar ta Zakarun Turai, bayan da ya karbi jan ragamar dukkanin wasanni shida na rukuni na kungiyar, tun bayan da Harry Redknapp ya yi wannan bajinta da Tottenham a kakar wasa ta shekara ta 2010 zuwa 2011. Maki daya kawai Lille ta samu a wannan kaka da ta zamar mata mafi muni a matakin rukuni na gasar ta cin Kofin Zakarun Turai na Champions League sannan kungiyar ta Lille ta yi wasa shida a gidan kungiyoyin Ingila a manyan gasar Turai kuma ba ta taba yin nasara a ko da daya ba. Loic Remy ya zama dan wasa na bakwai da ya ci wa Chelsea kwallo kuma ya ci kungiyar a filinta na Stamford Bridge a gasar ta Zakarun Turai ta Champions League, bayan Samuel Eto'o da Fernando Torres da Diego Costa da Michael Ballack da Dabid Luiz da kuma Willian."",","""Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Frank Lmapard, ya bayyana cewa zai cigaba da amfani da matasan �yan wasa a kungiyar tasa duk da cewa yanzu zasu sayi �yan wasa a kasuwar saye da sayar da �yan wasa ta watan Janairu. �Zan cigaba da amfani da matasan �yan wasan da nake dasu saboda dasu muka fara hakan yana nufin bazan iya daina amfani dasu ba saboda nan gaba sune zasu kasance jagororin wannan kungiyar tamu� in ji Lampard."",","""Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Frank Lmapard, ya bayyana cewa zai cigaba da amfani da matasan �yan wasa a kungiyar tasa duk da cewa yanzu zasu sayi �yan wasa a kasuwar saye da sayar da �yan wasa ta watan Janairu. �Zan cigaba da amfani da matasan �yan wasan da nake dasu saboda dasu muka fara hakan yana nufin bazan iya daina amfani dasu ba saboda nan gaba sune zasu kasance jagororin wannan kungiyar tamu� in ji Lampard.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 17,"""Dubunnan matasa ne a jihar Katsina a jiya sukai zanga zangar lumana tare da kiran ga shugaban kasa muhammadu Buhari da gwamnan jihar katsina Aminu Bello Masari da su sauka daga mukamansu sakamakon tabarbarewar harkar tsaro a jihar katsina da arewa maso gabashin kasarnan, da ma kasa baki daya. Matasan karkashin kungiyar hadin kan kungiyoyin arewacin Najeriya wanda aka fi sani da Coalition of Northern Groups (CNG), suna masu bayyana cewar gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohin arewa maso gabas sun kasa magance kasha kashen da �yan taadda ke yi a yankin. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa zanga zangar da ta gudana a jiya shine na hudu a jerin zanga zangar da yan jahar suka gudanar kan tabarbarewar tsaro cikin wata dayan daya gabata. Kwamishinan yan sandan jihar Katsina, Sanusi Buba, wanda ya tari masu zanga zangar a hanyar su ta zuwa gidan gwamnati, ya yabawa masu zanga zangar kan yanda suka gudanar da ita cikin lumana. Ya kuma kara da cewa kada su yarda ayi amfani da su domin kawo tashin hankali a jihar. idan zaa iya tunawa dai, an yi zanga-zanga a yankunan kananan hukumomin da suka hada da garin Daddara na karamar hukumar Jibia, da �Yantumaki na karamar hukumar Danmusa se kuma yankin Yankara da ke karamar hukumar Faskari. A wani cigaban kuma, shugaban kasa Muhammdu Buhari yayi kira ga daukacin al�ummar jihar Katsina da suka kara hakuri sannan kuma suka kasance masu bada goyon baya ga ayyukan sojojin a jahar. Jawabin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa malam Garba Shehu ya fitar. Inda ya kara da cewar shugaba Buhari ya jajantawa iyalan wadanda suka rasa rayukan su da wadanda suka yi hasarar dukiya hada da wadanda suka suka ji rauni a sakamakon aika-aikar na �yan bindiga dadin. Sanarwar ta kara da cewar dakarun sojin kasar nan na da karfin ikon shawo kan kalubale na hare- haren �yan bindiga da na ta�addaci. Kazalika shugaba Buharin yace yin zanga-zanga zata iya raba hankalin jami�an tsaro, adon haka ya bukaci �yan jihar katsinar da kada su yanke kauna ga sojojin kasarnan kan shawo kan matsalar kasancewar su suna da kwarewa ta shekaru da dama wajen dakile duk wani tashin hankali matsawar aka basu lokaci isashshe. Idan za a iya tunawa dai shugaba Buhari ya amince da rundunar hadin guiwa ta sojoji da �yan sanda ta musamman mai lakabin OPERATION ACCORD don magance hare-haren �yan bindiga dadi a jihohin Neja, Kaduna, Katsina,Zamfara da sokoto. Gwannatin kasar amurka ta umarci shugaban kasa Muhammadu Buhari da yakara azama da kuma yin duk maiyiwuwa dami kawon karshen kashe-kashe a Nigeria.Gwamnatin na tsokacine akan abinda ta ayyana akan kisan gilla da �yanta adda keyi wanda ya janyo zanga-zanga a jahohuin arewacin Nigeria harma da katsina, jahar shugaban kasa. Wannan jawabin na kunshe ne cikin wata sanarwa da gwamnatin kasar amurka ta fitar a yau inda tanuna takaicinta dangane da salwantar rayuka a kasar. Sanarwar takara dacewa kisan gillar kan fararen hula yankin arewacin kasar nan abin takaici ne. Idan masu saurare basu mantaba a makonni da suka gabata ansamu hare-haren �yanta adda a jahohin Barno,Katsina,da kuma jahar Taraba."",","""Dubunnan matasa ne a jihar Katsina a jiya sukai zanga zangar lumana tare da kiran ga shugaban kasa muhammadu Buhari da gwamnan jihar katsina Aminu Bello Masari da su sauka daga mukamansu sakamakon tabarbarewar harkar tsaro a jihar katsina da arewa maso gabashin kasarnan, da ma kasa baki daya. A wani cigaban kuma, shugaban kasa Muhammdu Buhari yayi kira ga daukacin al�ummar jihar Katsina da suka kara hakuri sannan kuma suka kasance masu bada goyon baya ga ayyukan sojojin a jahar. Gwannatin kasar amurka ta umarci shugaban kasa Muhammadu Buhari da yakara azama da kuma yin duk maiyiwuwa dami kawon karshen kashe-kashe a Nigeria."",","""Dubunnan matasa ne a jihar Katsina a jiya sukai zanga zangar lumana tare da kiran ga shugaban kasa muhammadu Buhari da gwamnan jihar katsina Aminu Bello Masari da su sauka daga mukamansu sakamakon tabarbarewar harkar tsaro a jihar katsina da arewa maso gabashin kasarnan, da ma kasa baki daya. A wani cigaban kuma, shugaban kasa Muhammdu Buhari yayi kira ga daukacin al�ummar jihar Katsina da suka kara hakuri sannan kuma suka kasance masu bada goyon baya ga ayyukan sojojin a jahar. Gwannatin kasar amurka ta umarci shugaban kasa Muhammadu Buhari da yakara azama da kuma yin duk maiyiwuwa dami kawon karshen kashe-kashe a Nigeria."",",,,,,,,,,,,,, | |
| 18,"""Lokacin da nayi shirin rubuta wannan wasika nasamu goyon baya daga wajen magoya bayanka na gaske dayawa musamman wadanda suke yawan rubuce rubuce akanka a shafukan sada zumunta sannan sun turomin sakonni kala-kala inda suke bayyana rashin jin dadinsu bisa halin rashin tabbas da suke ciki. Za�ayi zaben fidda gwani na jam�iyya a karshen watan Agusta zuwa watan Oktoba amma har yanzu baka fito ka bayyanawa dubban magoya bayanka halin da kake ciki ba da kuma irin shirinka na ganin ka samar musu da mafita a siyasa. A babban taron jam�iyyar APC wanda ta gudanar a kwanan nan inda ta zabi sababbin shugabanni bakaje ba kuma a matsyinka na jigo a jam�iyyar kuma tsohon gwamna tsohon minista sannan kuma Sanata mai ci a yanzu. Nayi zaton dakai da ragowar �yan sabuwar PDP bazaku halarci babban taron ba amma abin mamaki sai naga har da shugabanku na sabuwar PDP, wato Abubakar Kawu Baraje yasamu zuwa taron jam�iyyar APC din sai shugaban majalisar Dattijai, data wakilai, da gwamnan Sokoto, Tambuwal da kuma da yawa daga cikinku. Sannan ka kara tsorata magoya bayanka bayan da aka gano ka ka kaiwa tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ziyara sannan kuma ka kaiwa gwamnan jihar Ekiti ziyara a jiharsa. Ya mai girma Sanata, sakamakon haka yasa ka saka dubban magoya bayanka cikin zullumi kuma suna zaman rashin tabbas a matsayinsu na mabiyanka saboda kawo yanzu basu san makomarsu ba a siyasar kasar nan. Nayi wannan rubutu ne a madadin dubban magoya bayanka wadanda suka rokeni dana rubuta wannan wasika domin ka fito ga bayyana musu inda ka dosa saboda lokaci yana kurewa. Allah ne yake bada mulki ga wanda yake so a lokacin da yake so kuma bana nufin cewa bazaka zama shugaban kasa ba anan gaba amma ina ganin damarka ta zama shugaban kasa a zabe mai zuwa bata da yawa."",","""A wasikar farko dana rubuta maka a cikin watan Janairun shakarar nan a lokacin da kake shirye shiryen zuwa jihar kano wanda daga baya aka hanaka zuwa kuma aka buga wasikar a gidajen jaridu dayawa a kasara nan na baka shawara akan wasu abubuwa masu muhimmanci ba don saboda komai ba saboda ina daya daga cikin magoya bayanka na gaske wanda kuma nake fadar gaskiya ga shugabana koda kuwa ace gaskiyar ta saba da ra�ayinsa. Wasu daga cikin magoya bayanka dake fadin tarayyar kasar nan sun yarda da irin shawarar dana baka a wasika ta ta farko duk da cewa wasikar ta tayar da hazo musamman a kafafen yada labarai na zamani kuma wasu da yawa sun fahimceni yayinda wasu kuma basu fahimci inda na dosa ba a wasikar kuma suka kasa kawo dalilai kwarara da zasu kare kansu da kin yarda da sukayi. Za�ayi zaben fidda gwani na jam�iyya a karshen watan Agusta zuwa watan Oktoba amma har yanzu baka fito ka bayyanawa dubban magoya bayanka halin da kake ciki ba da kuma irin shirinka na ganin ka samar musu da mafita a siyasa. Nayi wannan rubutu ne a madadin dubban magoya bayanka wadanda suka rokeni dana rubuta wannan wasika domin ka fito ga bayyana musu inda ka dosa saboda lokaci yana kurewa."",","""A wasikar farko dana rubuta maka a cikin watan Janairun shakarar nan a lokacin da kake shirye shiryen zuwa jihar kano wanda daga baya aka hanaka zuwa kuma aka buga wasikar a gidajen jaridu dayawa a kasara nan na baka shawara akan wasu abubuwa masu muhimmanci ba don saboda komai ba saboda ina daya daga cikin magoya bayanka na gaske wanda kuma nake fadar gaskiya ga shugabana koda kuwa ace gaskiyar ta saba da ra�ayinsa. Wasu daga cikin magoya bayanka dake fadin tarayyar kasar nan sun yarda da irin shawarar dana baka a wasika ta ta farko duk da cewa wasikar ta tayar da hazo musamman a kafafen yada labarai na zamani kuma wasu da yawa sun fahimceni yayinda wasu kuma basu fahimci inda na dosa ba a wasikar kuma suka kasa kawo dalilai kwarara da zasu kare kansu da kin yarda da sukayi. Za�ayi zaben fidda gwani na jam�iyya a karshen watan Agusta zuwa watan Oktoba amma har yanzu baka fito ka bayyanawa dubban magoya bayanka halin da kake ciki ba da kuma irin shirinka na ganin ka samar musu da mafita a siyasa. Nayi wannan rubutu ne a madadin dubban magoya bayanka wadanda suka rokeni dana rubuta wannan wasika domin ka fito ga bayyana musu inda ka dosa saboda lokaci yana kurewa.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 19,"""Gwamnatin Tarayya ta gargadi gwamnatocin jihohi kan aniyar su ta na sake bude makarantu da gidanjen Kallo da kuma filayen wasanni a kasar nan. Sakataran Gwamnatin tarayya kuma shugaban kwamitin kar ta kwana na shugaban kasa kan Annobar Cobid 19 na kasa Boss Mustapha ne ya bayyana hakan a ranar Litinin din da ta gabata a taron kulum � kulum kan annobar. Ya kara da cewa kwamitin ya lura cewa ana samu yawan kin bin dokokin da aka gindaya wanda suka hada da bada tazara a yayin mua�mila da sanya takunkumi baki da hanci a wuraren da ake da cunkoso harma da yawaita kula da tsafta. Haka zalika, shugaban ya ambata cewa ana samu yawaitar annobar a wurare kamar kasuwanin, wuraren ajiyar motoci dama wajajen bauta. Bugu da kari, sakataran ya roki �yan Najeriya da kada su ji tsoro sakamakon da aka samu a kwanakin. Shahararren mawakin nan mai suna Azeez Fashola wanda aka fi sani da Naira Marley, na iya fuskantar hukunci mai tsanani daga hukumar gudanarwa ta gwamnatin tarayya sakamakon samunsa da yin taro a birnin tarayya Abuja a ranar asabar din data gabata wanda hakan ya sabawa kaidojin da aka gindaya na yaki da annobar COBID-19. Mai sanya ido kan kwamitin kar ta kwana na shugaban kasa mai yaki da annobar COBID-19, Dr. Sani Aliyu ya bayyana hakan a yayin da yake jawabi na kullum kullum ga manema labarai a zauren kwamitin. A nasa bangaren ministan sufurin jiragen sama Hadi Sirika, ya bayyan cewar sahalewar da aka nema ma�aikatar ta bayar ya danganci ababen da suka zama wajibi daga bisani sai ya zama ya sabawa abinda akayi. Haka zalika, matukin jirgin shima zai fuskanci tuhuma dama hukunci sakamakon ya bada bayanan da bana gaskiya ba ga masu kula da sauka da tashin jiragen. Idan zaa iya tunawa a ranar litinin din data gabata ne gwamnatin tarayya ta bada sanarwar dakatar da dukkan harkokin daya shafi jirage na musamman kuma zata hukunta duk mutumin da aka kama da take dokar izinin da aka bayar domin tashi ko saukar jirage daga ma�aikatar. Ministan sufurin jiragen saman ya kara da cewa duba ga abinda ya faru, gwamnatin tarayya zata kara tsaurara matakai kan irin wannan jiragen na musamman. An rufe Zauren majalisar wakilan kasar sakamakon tsoran bullar annobar cobid 19wanda tuni kuma aka yi masa feshin kashe kwayoyin cutuka a zauren da kuma harabar sa. Sanarwar da mataimakin shugaban gudanarwar zauren Titus Jatau ya rabawa manema labarai kuma ceza� rufe majalisar na tsawon kwana biyu. Jatau ya kara da ce za a asake feshin kashi na biyu a gobe Juma� 19 ga watan Unin da mu ke ciki da saboda rade-raden samun cutar cobid a majalisar. Idan mai sauraro zai iya tunawa gwamnatin jahar Lagos tace mutuwar sanata Sikiru Adedayor Osinowo mai wakiltar Lagos ta gabas na da alaka da cutar coron bayan gajeriyar jinya. Shugaban kasa Muahammdu Buhari yace halin Karayar tattalin arziki da ta sami duniya sakamakon annobar cobid 19, hakan na nuni da cewa da yawa daga cikin wasu kasashen za suwahala matukar wajen ganin shawo kan wannan matsala.Shugaba Buhari ya bayyana hakan ne a yayin wani taron hadin gwiwa da aka gudanar tsakanin kasar sin da kuma yankin Africa, domin hadin gwiwa wajen yakar wannan cuta ta corona wanda kungiyar hadin gwiwa tsakanin kasar sin da kuma Africa suka dauki nauyi.Sannan ya kuma ce wannna taron da ake gudanarwa bisa jagorancin shugaban kasar Sin Shijinfin da kuma shugaban kasar Africa ta kudu Cyril ramaphosa da dai sauran shugabanni Africa burin da suka sa gaba zai tabbata ne idan har aka samu hadin kai wajen ganin an kawar da cutar.Ya kuma tabbatar da cewa Nigeria a shirye take domin ganin ta bayar da hadin kai ta fuskar da ya kamata, daga nan sai ya godewa gwamnatin kasar China, da kuma sakatare janar na majalisar dinkin duniya Antonio Gutarres, har ma da hukumar lafiya ta duniya da sauran bangarori da suke bayar da gudunmawa dan ganin an samu kawar da cutar. Hukumar kula da abinci da magunguna ta amurka ta kawo karshen amfani da sinadarin maganin nan hydrodychlorokuine,da aka fi sani da anti Malaria, domin kula da masu fama da annobar COBID-19. Shugaban hukumar Denise Hinton, ne ya bayyan hakan a yayin ganawarsa da manema labarai a birnin Washington. Hukumar ta kara da cewa binkcikenta ya nuna cewar sinadarin maganin ba zai yi tasiri ba wajen magance cutar Corona ba, domin zuwa yanzu wadanda ake gwajin maganin a kansu be rage yaduwar cutar a jikinsu ba. Idan zaa iya tinawa shugaba Donald Trump yayi amfani da wannan sinadarin maganin a matsayin rigakafi bayan an samu mutane biyu dake aiki a fadar White House sun kamu da cutar ta COBID-19. Haka zalika, mujallar likitoci ta ingila da ma Lancet, wadanda suka gudanar da bincike akan sinadarin maganin a lokuta mabanbanta sun bayyan yiwuwar samun maganin dauke da wasu illoli domin sakamakon gwaje gwajen nasu ya nuna rashin daidaito na sakamakon gwaje gwajen."",","""Gwamnatin Tarayya ta gargadi gwamnatocin jihohi kan aniyar su ta na sake bude makarantu da gidanjen Kallo da kuma filayen wasanni a kasar nan. Shahararren mawakin nan mai suna Azeez Fashola wanda aka fi sani da Naira Marley, na iya fuskantar hukunci mai tsanani daga hukumar gudanarwa ta gwamnatin tarayya sakamakon samunsa da yin taro a birnin tarayya Abuja a ranar asabar din data gabata wanda hakan ya sabawa kaidojin da aka gindaya na yaki da annobar COBID-19. An rufe Zauren majalisar wakilan kasar sakamakon tsoran bullar annobar cobid 19wanda tuni kuma aka yi masa feshin kashe kwayoyin cutuka a zauren da kuma harabar sa. Shugaban kasa Muahammdu Buhari yace halin Karayar tattalin arziki da ta sami duniya sakamakon annobar cobid 19, hakan na nuni da cewa da yawa daga cikin wasu kasashen za suwahala matukar wajen ganin shawo kan wannan matsala. Hukumar kula da abinci da magunguna ta amurka ta kawo karshen amfani da sinadarin maganin nan hydrodychlorokuine,da aka fi sani da anti Malaria, domin kula da masu fama da annobar COBID-19."",","""Gwamnatin Tarayya ta gargadi gwamnatocin jihohi kan aniyar su ta na sake bude makarantu da gidanjen Kallo da kuma filayen wasanni a kasar nan. Shahararren mawakin nan mai suna Azeez Fashola wanda aka fi sani da Naira Marley, na iya fuskantar hukunci mai tsanani daga hukumar gudanarwa ta gwamnatin tarayya sakamakon samunsa da yin taro a birnin tarayya Abuja a ranar asabar din data gabata wanda hakan ya sabawa kaidojin da aka gindaya na yaki da annobar COBID-19. An rufe Zauren majalisar wakilan kasar sakamakon tsoran bullar annobar cobid 19wanda tuni kuma aka yi masa feshin kashe kwayoyin cutuka a zauren da kuma harabar sa. Shugaban kasa Muahammdu Buhari yace halin Karayar tattalin arziki da ta sami duniya sakamakon annobar cobid 19, hakan na nuni da cewa da yawa daga cikin wasu kasashen za suwahala matukar wajen ganin shawo kan wannan matsala. Hukumar kula da abinci da magunguna ta amurka ta kawo karshen amfani da sinadarin maganin nan hydrodychlorokuine,da aka fi sani da anti Malaria, domin kula da masu fama da annobar COBID-19. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 20,"""Kyautar gwarzon dan wasan duniya ta Ballon d'Or ta dade tana tasiri ga tsamar da ke tsakanin Messi da Ronaldo, zaratan 'yan kwallon duniya guda biyu wadanda suka shafe shekara da shekaru suna mamaye kwallon kafa a duniya. Ana ganin ba a taba zaratan 'yan kwallo ba kamar Messi da Ronaldo a duniyar kwallon kafa wadanda suka shafe shekaru suna cin kwallaye da lashe kofuna a kungiyoyinsu sannan kuma suka dade suna lashe kyaututtuka a tsakaninsu. Ronaldo da Messi sun shafe shekaru 10 suna raba wa juna kyautar gwarzon dan wasan duniya a tsakaninsu kuma sau biyar suna take wa juna baya a matsayin na biyu tun shekara ta 2007 suke wannan mamaya. Sai a shekara ta 2018 ne dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Luka Modric ya ratso tsakaninsu ya lashe kyautar, kafin a bana Messi ya dawo ya karbi kyautar a karo na shida a tarihi. Messi ya doke babban abokin hamayyarsa Cristiano Ronaldo wanda ya zo a matsayi na uku bayan Birgil ban Dijk na Liberpool sai dai duk da haka akwai dan wasan gaba na Liberpool, Sadio Mane a mataki na hudu. Messi ya lashe kyautar gwarzon dan wasan duniya ne duk da bai lashe kofin zakarun Turai ba amma kuma ya zira kwallaye 51 a wasanni 50 a kakar da ta gabata, tare da lashe wa Barcelona kofin La liga. A wata zantawarsa da mujallar wasanni can a kasar Sipaniya, Messi mai shekaru 32 ya bayyana cewa Barcelona na da cikakkiyar masaniya kan sauya shekarsa ko kuma rataye takalmi gaba daya la�akari da cewa kwantiragin da ya ke kai a yanzu ya sahale masa rabuwa da kungiyar a kowanne lokaci. Har yanzu dai za a iya cewa dan wasan ya bar tarin magoya bayansa a duhu don kuwa bai fayyace kungiyar da ya ke shirin komawa ba, ko da dai akwai jita-jitar da ke nuna cewa ya samu goron gayyata daga Dabid Becham don komawa Amurka da buga wasa. Yanzu haka dai Messi ya yiwa takwaransa kuma tsohon abokin dabinsa Cristiano Ronaldo na Jubentus fintinkau bayanda tauraruwarsa ke ci gaba da haskawa yayinda za a iya cewa Ronaldon kuma tauraruwarsa ke neman disashewa idan aka duba kokarin mowanne a cikinsu a wannan kakar ta bana. Sai dai wasu masana kwallon kafa sun bayyana cewa a wannan lokacin bai kamata Messi ya lashe kyautar Ballon d�Or ba saboda akwai dan wasa Cristiano Ronaldo wanda ya fishi taka rawar gani a kakar wasan data gabata. Bayar da kyautar Ballon d�Or ta 2019 ga Messi ya kara farfado da muhawarar da aka dade ana yi kan wanda ya fi iya buga wasa tsakanin Messi da Ronaldo duk da cewa har yanzu kowa yana ganin gwaninsa shine wanda yafi kwarewa. Tun tafiyar Ronaldo zuwa Jubentus daga Real Madrid, wasu suka fara tunanin hamayya tsakanin shi da Messi na Barcelona ta kawo karshe amma yadda Ronaldo ya zo matsayi na uku, wata alama ce da ke nuna cewa har yanzu 'yan wasan biyu da suka haura shekara 30 suna kan ganiyarsu. Ronaldo mai shekara 34, da Messi mai shekara 32, yadda suke buga wasa ga alama har yanzu suna da sauran shekarun da za su ci gaba jan zarensu duk da cewa gaba dayansu za�a iya cewa kokarinsu ya fara disashewa. Wasu na ganin kyautar 2019 da Messi ya lashe zai iya zaburar da Ronaldo wanda ke buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Jubentus ga yakin sake lashe kyautar a badi sai dai wasu suna ganin ko shi kansa Messi babu tabbas idan zai iya sake lashewa a gaba. Ronaldo Kafin ya koma Jubentus, a tarinhinsa ya ci kwallaye 658 a wasanni 915, inda ya ci wa Real Madrid kwallaye 450 a wasanni 438 sannan kuma a kakarsa ta farko ya ci wa Jubentus kwallaye 28 a dukkanin wasannin da ya buga, kuma a kakar wasa ta 2019 zuwa 2010, dan wasan yanzu ya ci kwallaye bakwai sannan kuma a bana ya ci wa kasarsa ta haihuwa Portugal kwallaye goma. Bayan an kammala bikin ne dan wasa Messi ya bayyana cewa a lokacin da Ronaldo, ya lashe kyautar ta biyar a baya yaji haushi sosai saboda kowanne dan wasa yana fatan ace kullum shine a sama. Ya kara da cewa amma yaji dadin abinda ya faru saboda Ronaldo ya taimaka masa wajen kasancewa yana dagewa a koda yaushe sannan kuma yana fatan zai kasance mudubi ga matasan �yan wasa masu tasowa. Messi ya ce ya yi hassadar Ronaldo a kaka biyu a jere yana lashe kyautar saboda Ronaldo ya lashe kyautar gwarzon dan wasan duniya a shekarar 2016 da 2017 wanda ya ba shi damar kamo Messi da yawan kyautar sau biyar. Messi ya ce ya fi son a ce shi kadai ya taba lashe kyautar sau biyar, kamar yadda ya shaidawa mujallar Faransa da ke bayar da kyautar Ballon d'Or amma kuma yanzu za�a iya cewa hankalinsa ya sake kwantawa saboda ya sake wuce Ronaldo duk da cewa tazarar bata da yawa. ""Na ji zafi lokacin da Ronaldo ya kamo ni domin hakan ya nuna ba ni na fi kowa ba amma kuma nasan cewa Ronaldo ya lashe kyautar ne saboda Real Madrid ta lashe kofin zakarun Turai sannan mu kuma bamu lashe ba� in ji Messi. Sannan kuma da aka tambayi Messi game da dan kwallon duniya da ba a taba gani ba a tarihin kwallon kafa sai ya ce gaskiya bai sani ba wanda hakan yake nufin bazai iya bayyana wani dan wasan ba yace ya fi shi. Sai dai shima Ronaldo bai samu damar halartar zuwa bikin da akayi ba na bana sai dai ya halarci wanda akayi a kasar Italiya inda aka bashi kyautar gwarzon dan wasan da babu kamarsa a gasar data gabata ta Siriya A. Wasu suna ganin daman Ronaldo yasan cewa bazai lashe kyautar ba hakan yasa ya kauracewa bikin da akayi a birnin Paris na kasar Faransa duk da cewa wasu daga cikin masu sharhin kwallon kafa sun soki matakin da Ronaldo ya dauka na kin zuwa bikin bayar da kyautar. Cristiano Ronaldo da Lionel Messi an dauke su a matsayin manyan zaratan 'yan kwallo kafa biyu da ba a taba yi ba a duniya ba wai kawai a zamaninsu ba kuma ana ganin za�a dade kafin a samu wasu �yan wasan da zasu goge abinda sukayi na kafa tarihi kala-kala. Messi da Ronaldo sun lashe jimillar kofi 63 a tsakaninsu, wadanda ake ganin sun fi kowa yawan lashe kofi sannan kuma har yanzu akwai kungiyoyin da sunfi shekara 100 a duniya amma har yanzu basu lashe kofi 100 ba a tarihinsu. Kawo yanzu dai Ronaldo da Messi sun kawo karshen kwallon kafarsu saboda kowanne a cikinsu ya wuce shekara 30 sai dai kuma har yanzu babu wasu �yan wasa a duniya wadanda za�ace zasu iya maye gurbinsu. Amma ta sowar �yan wasa irinsu Kylian Mbappe da irinsu dan wasa Jao Felid na Atletico Madrid dan kasar Portugal da Frankie De Jong da irinsu Marcus Rashford tasa an fara tunanin nan gaba za�a iya samun �yan wasan da zasu maye gurbinsu wajen lashe kofuna da lashe kyaututtuka a duniya. Kafin Messi da Ronaldo akwai �yan wasa irinsu Zidane da Ronaldo na Brazil da Figo da Henry sai dai suma har sukayi sharafinsu suka gama ba suyi abinda Ronaldo da Messi sukayi ba amma nan gaba watakila za�a iya samun wadanda za suyi abinda yafi na wadannan �yan wasa guda biyu amma kuma abun da kamar wuya."",","""Kyautar gwarzon dan wasan duniya ta Ballon d'Or ta dade tana tasiri ga tsamar da ke tsakanin Messi da Ronaldo, zaratan 'yan kwallon duniya guda biyu wadanda suka shafe shekara da shekaru suna mamaye kwallon kafa a duniya. Ronaldo da Messi sun shafe shekaru 10 suna raba wa juna kyautar gwarzon dan wasan duniya a tsakaninsu kuma sau biyar suna take wa juna baya a matsayin na biyu tun shekara ta 2007 suke wannan mamaya. Yanzu haka dai Messi ya yiwa takwaransa kuma tsohon abokin dabinsa Cristiano Ronaldo na Jubentus fintinkau bayanda tauraruwarsa ke ci gaba da haskawa yayinda za a iya cewa Ronaldon kuma tauraruwarsa ke neman disashewa idan aka duba kokarin mowanne a cikinsu a wannan kakar ta bana. Ronaldo Kafin ya koma Jubentus, a tarinhinsa ya ci kwallaye 658 a wasanni 915, inda ya ci wa Real Madrid kwallaye 450 a wasanni 438 sannan kuma a kakarsa ta farko ya ci wa Jubentus kwallaye 28 a dukkanin wasannin da ya buga, kuma a kakar wasa ta 2019 zuwa 2010, dan wasan yanzu ya ci kwallaye bakwai sannan kuma a bana ya ci wa kasarsa ta haihuwa Portugal kwallaye goma. Kafin Messi da Ronaldo akwai �yan wasa irinsu Zidane da Ronaldo na Brazil da Figo da Henry sai dai suma har sukayi sharafinsu suka gama ba suyi abinda Ronaldo da Messi sukayi ba amma nan gaba watakila za�a iya samun wadanda za suyi abinda yafi na wadannan �yan wasa guda biyu amma kuma abun da kamar wuya."",","""Kyautar gwarzon dan wasan duniya ta Ballon d'Or ta dade tana tasiri ga tsamar da ke tsakanin Messi da Ronaldo, zaratan 'yan kwallon duniya guda biyu wadanda suka shafe shekara da shekaru suna mamaye kwallon kafa a duniya. Ronaldo da Messi sun shafe shekaru 10 suna raba wa juna kyautar gwarzon dan wasan duniya a tsakaninsu kuma sau biyar suna take wa juna baya a matsayin na biyu tun shekara ta 2007 suke wannan mamaya. Yanzu haka dai Messi ya yiwa takwaransa kuma tsohon abokin dabinsa Cristiano Ronaldo na Jubentus fintinkau bayanda tauraruwarsa ke ci gaba da haskawa yayinda za a iya cewa Ronaldon kuma tauraruwarsa ke neman disashewa idan aka duba kokarin mowanne a cikinsu a wannan kakar ta bana. Ronaldo Kafin ya koma Jubentus, a tarinhinsa ya ci kwallaye 658 a wasanni 915, inda ya ci wa Real Madrid kwallaye 450 a wasanni 438 sannan kuma a kakarsa ta farko ya ci wa Jubentus kwallaye 28 a dukkanin wasannin da ya buga, kuma a kakar wasa ta 2019 zuwa 2010, dan wasan yanzu ya ci kwallaye bakwai sannan kuma a bana ya ci wa kasarsa ta haihuwa Portugal kwallaye goma. Kafin Messi da Ronaldo akwai �yan wasa irinsu Zidane da Ronaldo na Brazil da Figo da Henry sai dai suma har sukayi sharafinsu suka gama ba suyi abinda Ronaldo da Messi sukayi ba amma nan gaba watakila za�a iya samun wadanda za suyi abinda yafi na wadannan �yan wasa guda biyu amma kuma abun da kamar wuya.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 21,"""Kociyan �yan wasan Real Madrid, dan kasar Faransa, Zinedine Zidane ya ce, ya na son kungiyar tasa ta kawo masa Aledis Sanches na kungiyar Arsenal a kakar wasa mai zuwa. A karshen wannan kakar ne dai kwantaragin dan wasan zai kare da Arsenal bayan da ya ki sake sabunta yarjejeniya da kungiyar bayan da kungiyar ta ki amincewa da albashin da ya ke bukata. A karshen watan Agusta ne dai Manchester City ta kusa daukar dan was an, sai dai cinikin ya gamu da cikas bayan da Arsenal din ta rasa wanda zai maye gurbinsa. Rahoton ya ce, Zidane ya sanar da shugaban gudanarwar kungiyar cewa ya na son dan wasan a karshen wannan kakar wanda a ke tunanin zai maye gurbin Karim Benzema wanda shi ma a ke danganta shi da komawa Arsenal din. Kungiyoyin PSG da Manchester United da City da Bayern Munich su ma su na zawarcin dan wasan dan shekara 29 a duniya haifaffen kasar Chile."",","""Kociyan �yan wasan Real Madrid, dan kasar Faransa, Zinedine Zidane ya ce, ya na son kungiyar tasa ta kawo masa Aledis Sanches na kungiyar Arsenal a kakar wasa mai zuwa. "",","""Kociyan �yan wasan Real Madrid, dan kasar Faransa, Zinedine Zidane ya ce, ya na son kungiyar tasa ta kawo masa Aledis Sanches na kungiyar Arsenal a kakar wasa mai zuwa. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 1,"""Shugaban Kwamitin Tsaro da Bayanan Sirri na Majalisar Dattawa, Sanata Ibrahim Abdullahi Gobir ya bukaci a binciki rawar da sarankuna ke takawa wajen karuwar matsalar saro a yankunansu. Da yake bayani a kan ayyukan �yan fashin daji a mazabarsa ta Sokoto Gabas, Sanata Gobir ya zargi wasu masu rike da sarauta da hannu a hare-haren da ake kaiwa a yankunan. �Na yarda cewa wasu sarakunan yankin na da laifi. A binciki kowane mai rike da saraura, musamman a yankunan da �yan bindiga ke kai hare-hare. �Gwamnati ta bincika ko suna da hannu kuma ta hukunta masu laifi a cikinsu, domin ba zai yiwu a ci gaba da ganin laifin gwamnati kadai ba. �Gwamnati tana iya kokarinta amma wasu na yi mata kafar ungulu, don haka ya kamata a gano su wane ne�, inji shi. Ya Shaida wan �yan jarida cewa ba ya goyon bayan sulhun gwamnti da �yan bindiga. �Za ka iya sulhu da masu neman ballewa daga kasa saboda suna neman a kyautata rayuwar mutanensu ne. Amma su wadannan mutane suke kashewa haka kawai�, inji shi. Ya ce bai taba tunanin za a samu irin wadannan kashe-kashe ba jihar Soktoto da aka �sani da addini da kyawawan dabi�iu�. �Me ya sa a Arewa kadai abin ke faruwa? Wannan abun da ya kamata a zauna a bincika ne�, inji shi. Dan Majalisar ya bayyana fargabar cewar kashe-kashen na iya haifar da karancin abinci a saboda manoma na tsoron zuwa gonakinsu. Ya ce har yanzu Majalisar na kan bakarta na neman Shugaba Buhari ya sallami Manyan Hafsoshi tsaro saboda, �Muna son ganin Najeriya inda kowa ke cikin aminci; inda mutane za su iya zuwa Abuja ba tare da rakiyar jami�an tsaro ba kuma su isa lafiya�. Ya yaba da nasarorin da sojoji suka samu a yaki da �yan bindiga, sannan ya bukace su da su kara kokari. �Zan iya cewa yanzu abun ya fi yadda yake a watanni biyu da suka wuce, saboda a watannin da suka wuce lamarin ya kazance fiye da yadda ake tunani�, inji shi."",","""Shugaban Kwamitin Tsaro da Bayanan Sirri na Majalisar Dattawa, Sanata Ibrahim Abdullahi Gobir ya bukaci a binciki rawar da sarankuna ke takawa wajen karuwar matsalar saro a yankunansu. Dan Majalisar ya bayyana fargabar cewar kashe-kashen na iya haifar da karancin abinci a saboda manoma na tsoron zuwa gonakinsu."",","""Shugaban Kwamitin Tsaro da Bayanan Sirri na Majalisar Dattawa, Sanata Ibrahim Abdullahi Gobir ya bukaci a binciki rawar da sarankuna ke takawa wajen karuwar matsalar saro a yankunansu. Da yake bayani a kan ayyukan �yan fashin daji a mazabarsa ta Sokoto Gabas, Sanata Gobir ya zargi wasu masu rike da sarauta da hannu a hare-haren da ake kaiwa a yankunan. �Na yarda cewa wasu sarakunan yankin na da laifi.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 2,"""An gano cewa wani maganin kwarkwata yana iya kashe kwayoyin cutar coronavirus a cikin sa�o�i 48, amma a dakin bincike. Wasu masu bincike a Jami�ar Monash da ke Australia ne suka ce sun gano maganin mai suna Ivermectin yana iya kashe kwayar cutar da ke haddasa COVID-19. Ta ruwaito daya daga cikin masu binciken, Dokta Kylie Wagstaff, tana cewa, �Mun gano cewa kusan maganin na kawar da kwayoyoyin halittar kwayar cutar a cikin sa�o�i 48; a cikin sa�o�i 24 ma yana matukar rage kwayoyin halittar cutar�. Sai dai babu wata hukumar lafiya ta ba da damar yin amfani da maganin don yakar coronavirus. Ko da yake ba a san yadda Ivermectin ke aiki a kan coronavirus ba, akwai yiwuwar maganin na hana kwayar cutar ne ta raunana karfin kwayoyin halittar jiki na kashe ta. Mataki na gaba a binciken shi ne masana su gano adadin da ake bukata da zai dace da jikin dan-Adam na maganin don tabbatar da cewa idan aka yi amfani da shi ba zai cutar ba. A cewar Dokta Wagstaff, �A duk lokacin da wata annoba ta addabi duniya, wadda kuma ba ta da magani, to idan akwai wani abu da aka riga aka hada zai taimaka wajen hanzarta gano bakin zaren. �Amma a zahiri za a dauki lokaci kafin a samu riga-kafin da zai wadata�. Masana kimiyya dai na sa ran za a dauki akalla wata guda kafin a fara gwajin maganin a kan bil-Adama. Kafin a iya amfani da Ivermectin don yakar coronavirus dai, sai an yi gwaje-gwaje da dama a dakin bincike da kuma a kan majinyata."",","""An gano cewa wani maganin kwarkwata yana iya kashe kwayoyin cutar coronavirus a cikin sa�o�i 48, amma a dakin bincike. Wasu masu bincike a Jami�ar Monash da ke Australia ne suka ce sun gano maganin mai suna Ivermectin yana iya kashe kwayar cutar da ke haddasa COVID-19."",","""An gano cewa wani maganin kwarkwata yana iya kashe kwayoyin cutar coronavirus a cikin sa�o�i 48, amma a dakin bincike. Wasu masu bincike a Jami�ar Monash da ke Australia ne suka ce sun gano maganin mai suna Ivermectin yana iya kashe kwayar cutar da ke haddasa COVID-19.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 3,"""Wani matashin tela da ya fara sana�ar bayar da kayan sawa na haya a Kano ya ce ya ce harkar tasa na kara samun tagomashi. Ibrahim Bature Yakubu ya ce akalla mutum 300 sun tuntube shi a cikin mako guda da bude wurin da ya fara a ranar 24 ga watan Agusta, 2020. �Na lura cewa akwai kashe kudui mutum ya sayi yadi ya dinka, shi ya sa ni nake saye nake dinkawa sannan in bayar da hayar kayan. �Muna bayar da hayar atamfar mata ko shadda ta maza a kan N1,500, Getzner kuma N3,000 sannan lokacin haya daga 9.00 na safe ne zuwa 10.00 na dare�, inji Ibrahim. Jaridar intanet ta Kano Focus ta ruwaito cewa Ibrahim mazaunin unguwar Taludu Layin Alhaji Bature a garin Kano, ya samu kwarin gwiwar fara sana�ar ce da jarin N30,000 da nufin samun abun dogaro da kuma samar wa mutanen kayan fita kunya a wuraren buki da kuma halartar sauran taruka. Matashin ya ce da farko mahaifansa sun dauke shi mashiririci da ya shaida musu abin da yake son yi, amma hakan bai sa ya karaya ba cewa abin da zai yi zai biya wa mutane bukata. Ya yi kira ga matasa da su dage da neman na kansu ta hanyar kasuwanci, domin �jiran sai mahaifanka sun ba ka ba zai wadatar da kai ba�, inji shi."",","""Wani matashin tela da ya fara sana�ar bayar da kayan sawa na haya a Kano ya ce harkar tasa na kara samun tagomashi."",","""Wani matashin tela da ya fara sana�ar bayar da kayan sawa na haya a Kano ya ce harkar tasa na kara samun tagomashi.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 4,"""Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya ce akalla �yan Najeriya miliyan daya da dubu 700 zuwa miliyan biyu ne ake sa ran za su ci gajiyar tallafin kudade na gwamnatin tarayya karkashin shirin �Survival Funds� da ma wasu shirye-shiryen. Ya bayyana hakan ne lokacin da ya ke jawabi a taron tattaunawar da wata mujalla mai suna Africa Reporters ta shirya ta fasahar bidiyo. Taron dai ya mayar da hankali ne kan tsare-tsaren tattalin arzikin da Najeriya ta shirya bayan farfadowa daga cutar COVID-19. Mataimakin shugaban ya ce a karkashin shirin da gwamnatin ta bude a kwanan nan, �yan Najeriya da kuma kanana da matsakaitan sana�o�i da dama ne za su ci alfanun tallafin da yawansa ya kai Naira biliyan 60. Osinbajo ya bayyana nasarar da aka samu cikin kwanaki uku da fara rijistar shirin a matsayin mai karfafa gwiwa, yana mai jaddada manufar gwamnatinsu na tabbatar da yin komai a bude yayin zabar wadanda za su amfana. Kazalika, Osinbajo ya ce yanzu haka akwai kimanin manoma miliyan biyu da aka tantance za su ci moriyar bayar da tallafin noma. Ya ce shirin zai samar da aikin yi da kuma tabbatar da samarwa kasa da wadataccen abinci. Ya ce tuni gwamnatin ta samar da Naira biliyan 500 daga cikin Naira tiriliyan 2.3 da aka ware a cikin kasafin kudin bana domin aiwatar da shirin inda ya ce cikason kuma za a samo ne daga rancen da Babban Bankin Kasa na CBN zai bayar."",","""Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya ce akalla yan Najeriya miliyan daya da dubu 700 zuwa miliyan biyu ne ake sa ran za su ci gajiyar tallafin kudade na gwamnatin tarayya karkashin shirin Survival Funds� da ma wasu shirye-shiryen. Mataimakin shugaban ya ce a karkashin shirin da gwamnatin ta bude a kwanan nan, yan Najeriya da kuma kanana da matsakaitan sana�o�i da dama ne za su ci alfanun tallafin da yawansa ya kai Naira biliyan 60."",","""Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya ce akalla yan Najeriya miliyan daya da dubu 700 zuwa miliyan biyu ne ake sa ran za su ci gajiyar tallafin kudade na gwamnatin tarayya karkashin shirin Survival Funds� da ma wasu shirye-shiryen. Mataimakin shugaban ya ce a karkashin shirin da gwamnatin ta bude a kwanan nan, yan Najeriya da kuma kanana da matsakaitan sana�o�i da dama ne za su ci alfanun tallafin da yawansa ya kai Naira biliyan 60.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 5,"""Ayyukan �yan bindiga sun kawo nakasu ga ayyukan noma da kashi 30 cikin 100 tare da tilasata wa manoma tserewa daga gonakinsu a Jihar Katsina. Kwamishin Noma kuma Mataimakin Gwamnan Jihar, Mannir Yakubu, ya ce akalla gonaki 500 ne a fadin jihar manoma suka yi watsi da su domin tsira da rayukansu daga �yan bindiga. �Gonakin guda 500 sun kai girman hekta 58,000 kuma hakan ya yi mummunan tasiri wajen rage yawan hatsin da ake nomawa da kashi 30 cikin 100 a Jihar Katsina�, inji shi. Da yake jawabi a ranar Juma�a, Mataimakin Gwamnan ya ce duk da cewa annobar COVID-19 ba ta kawo cikas ga noma ba, ta kawo nakasu ga samuwar takin zamani da kuma rabonsa a jihar da wasu sassan Najeriya. �Mun saba samun metric ton 30,000 na takin zama a duk shekara amma bana metric ton 10,000 aka yi mana alkawari, wanda daga ciki metric ton 3,000 kawai muka samu. �Mun kokarin karawa da ragowar metric ton 1,000 da muke da shi na bara domin rabawa ga manoman rani�, inji shi. Ya ce a karon farko jihar za ta fara noman auduga da rani a bana baya ga masara da alkama da ta saba nomawa da rani."",","""Ayyukan yan bindiga sun kawo nakasu ga ayyukan noma da kashi 30 cikin 100 tare da tilasata wa manoma tserewa daga gonakinsu a Jihar Katsina."",","""Ayyukan yan bindiga sun kawo nakasu ga ayyukan noma da kashi 30 cikin 100 tare da tilasata wa manoma tserewa daga gonakinsu a Jihar Katsina.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 6,"""Al�ummar garin Dindima da ke Karamar Hukumar Bauchi suna wani yunkuri na tono wata tsohuwar tankar daukar mai da ta yi sama da shekara 67 da fadawa cikin kogin garin. Mutane da dama ne dai suka taru domin ganin yadda wadannan al�umma ke kokarin tono motar. Lokacin da ya je duba yadda lamarin yake, bayan ya ji ana kokarin fito da motar, mai girma Sarkin Dindima Malam Sale Ubandoma ya ce, wannan motar dai ta fadi ne a cikin kogi, inda ya ce shi ma bai san dalilin da ya sa ake tono ta ba, ya ji labari ne ana tonowa shi ya sa ya taso ya zo ya same su. Sarki Sale ya ce lokacin da motar ta fadi, mutanen da suka fada suna raye lokacin ana gina gadar. Ya ce ma�aikatan da ke ginin su suka zo da sojoji suka tone motar da ta nitse a cikin yashi. Kuma suka kawo abin daga mota suka daga domin fito da ita. �Sun gama tonowa sai suka tsaya a kan washegari za su zo su daga ta. Allah da ikonSa cikin dare kuma sai ruwa ya zo ya mamaye, dole ta sa suka bar ta kuma daga nan ba wanda ya sake zuwa tona ta.� Ya ce motar da ta fadi babbar tanka ce ta daukar mai kuma ta fadi ne shake da mai a cikinta. Sarkin ya ce lokacin da hadarin ya faru mutanen sun fita da rai amma ita motar ta ci gaba da nitsewa a cikin yashi, bayan da ruwa ya shanye ta. Wani mazaunin garin Dindima, Ibrahim Muhammad Dattijo mai shekaru 67 ya ce lokacin da wannan hatsari ya faru a idonsa ya faru kodayake lokacin yana yaro karami, shekarunsa ba su fi bakwai zuwa takwas ba. Daya daga cikin wadanda ke kokarin tono motar, Muhammadu Dindima, ya ce shi yana harkar sayar da kayan gwangwan ne kuma sun yi niyyar ciro motar ce domin ganin ko za su samu abinci a jikinta. Ya ce za su yi haka ne saboda rage matsalar da ake samu, wani lokaci in mutane suka shiga sukan samu rauni a jikin tsohuwar motar da ta nitse cikin yashi, karfenta na. Ya ce suna wannan aiki ne bayan sun hada kai da wani dan kasuwa daga Jihar Kano."",","""Al�ummar garin Dindima da ke Karamar Hukumar Bauchi suna wani yunkuri na tono wata tsohuwar tankar daukar mai da ta yi sama da shekara 67 da fadawa cikin kogin garin. Lokacin da ya je duba yadda lamarin yake, bayan ya ji ana kokarin fito da motar, mai girma Sarkin Dindima Malam Sale Ubandoma ya ce, wannan motar dai ta fadi ne a cikin kogi, inda ya ce shi ma bai san dalilin da ya sa ake tono ta ba, ya ji labari ne ana tonowa shi ya sa ya taso ya zo ya same su."",","""Al�ummar garin Dindima da ke Karamar Hukumar Bauchi suna wani yunkuri na tono wata tsohuwar tankar daukar mai da ta yi sama da shekara 67 da fadawa cikin kogin garin. Lokacin da ya je duba yadda lamarin yake, bayan ya ji ana kokarin fito da motar, mai girma Sarkin Dindima Malam Sale Ubandoma ya ce, wannan motar dai ta fadi ne a cikin kogi, inda ya ce shi ma bai san dalilin da ya sa ake tono ta ba, ya ji labari ne ana tonowa shi ya sa ya taso ya zo ya same su.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 7,"""Kungiyar �Yan Kasuwar Kantin Kwari da ke Kano sun roki Majalisar Dokokin Jihar da ta yi la�akari da �ya�yan kungiyar kafin amincewa da kudurin da ke gabanta a kan kasuwar. Shugaban Kungiyar, Ambasada Sharif Sagir Wada, ya ce akwai bukatar yin kyakkyawan duba in har da gaske an shirya kawo gyara da sauyi ga matsalolin da suka addabi kasuwar. Da yake kiran, Wada ya ce kafin tabbatar da dokar, ya kamata a sanya �Yan Kasuwar Kantin Kwari a cikin kwamitin da aka kafa don magance matsalolinta. Yayin ganawarsa da manema labarai, Shugaban kasuwar, ya ce a halin yanzu babu wani daga cikin Kasuwar Kwari da aka dauka domin yin wakilci a kwamitin da aka kafa. A cewarsa, rashin samun wakilcin �yan kasuwar a kwamitin tamkar an yi tuya an manta da albasa ne, shi ya sa ya ya bukaci Majalisar ta sake nazari kafin ta yanke hukunci. A kwanakin baya ne Gwamnatin Kano ta aike wa Majalisar Dokokin Jihar kudurin Kasuwar Kantin Kwari, wanda ya samu karatu na farko. Kudurin na neman daidaita al�amuran �yan Kasuwar Kantin Kwari da sauran �yan kasuwa da ke kasashen waje da kuma na gida."",","""Kungiyar Yan Kasuwar Kantin Kwari da ke Kano sun roki Majalisar Dokokin Jihar da ta yi la�akari da �ya�yan kungiyar kafin amincewa da kudurin da ke gabanta a kan kasuwar."",","""Kungiyar Yan Kasuwar Kantin Kwari da ke Kano sun roki Majalisar Dokokin Jihar da ta yi la�akari da �ya�yan kungiyar kafin amincewa da kudurin da ke gabanta a kan kasuwar.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 8,"""Gamayyar kungiyoyin �yan kasuwa na Kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi da ke Sabon Garin Kano sun nemi Majalisar Dokokin ta jihar ta yi duba na tsanaki a kan wata doka da ke gabanta a kan kasuwar wacce suka ce za ta kassara harkokin kasuwancinsu. Da yake jawabi ga Shugaban Majalisar a kan batun, Shugaban Kungiyar �yan kasuwar, Alhaji Alin Bagadaza ya ce hakika dokar za ta kawo koma baya a harkokin �yan kasuwa da dama. Ya kuma bayyana rashin gamsuwarsa a kan jagorancin shugaban kasuwar, Alhaji Uba Zubairu Yakasai inda ya ce zuwansa a matsayin shugaba a kasuwar ya haifar da lalacewar harkokin kasuwancinsu. A nasa jawabin, Shugaban Majalisar, Rt. Hon. Abdul�azeez Garba Gafasa ya ce Majalisar za ta tuntubi dukkanin wadanda dokar ta shafa domin tabbatar da ganin an yi wa kowane bangare adalci. Ya bayyana cewa majalisar za ta yi duk wani yunkuri da zai samar da zaman lafiya da bunkasa harkokin �yan kasuwar. Shugaban Majlisar wanda ya nuna jin dadi bisa nuna halin da�a da bin matakin da ya dace wajen shigar da kokensu, ya kuma ba �yan kasuwar tabbacin cewa Majalisar za ta yi kokarin ganin dokar ta zama masalaha ga �yan kasuwar kafin su amince da ita."",","""Gamayyar kungiyoyin �yan kasuwa na Kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi da ke Sabon Garin Kano sun nemi Majalisar Dokokin ta jihar ta yi duba na tsanaki a kan wata doka da ke gabanta a kan kasuwar wacce suka ce za ta kassara harkokin kasuwancinsu."",","""Gamayyar kungiyoyin �yan kasuwa na Kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi da ke Sabon Garin Kano sun nemi Majalisar Dokokin ta jihar ta yi duba na tsanaki a kan wata doka da ke gabanta a kan kasuwar wacce suka ce za ta kassara harkokin kasuwancinsu."",",,,,,,,,,,,,, | |
| 9,"""Rundunar �Yan Sandan ta Jihar Katsina ta kashe �yan ta�addan da ake zargi da kai hare-hare ne a Karamar Hukumar Batsari. Kakakin rundunar, SP Gambo Isa, ya shaida wa �yan jarida cewa rundunar ta samu nasarar ce bayan wani farmaki da mahara kusan 40 suka kai a kauyen Zamfarawa a karamar hukumar a ranar 6 ga watan Agusta. Ya ce �yan bindagar sun kashe kashe dattawa biyu da suka hada da Yakubu Idris mai shekaru 70 da kuma Shafi�u Suleiman mai shekaru 65, sannan suka yi awon gaba da dabbobi masu yawa. Bayan samun rahoton harin ne �yan sanda karkashin baturen yankin Batsari, suka bi sawun maharan da suka shige cikin jeji inda suka yi musayar wuta da su. Ya ce �yan sandan sun kashe mutun daya nan take yayin da saura da suka samu raunuka suka sha da kyadar a cikin dajin. Har ila yau, �yan sanda sun yi nasarar kwato shanu 30. Washegari rundunar ta je kauyen Barankada bayan samun rahoto, inda ta tsinci gawarwakin mutun 7 daga cikin wadanda aka harba suka shiga daji da raunukan. Ta ce ta kuma gano wasu layu da maharan ke amfani da kudi Naira dubu ashirin da �yan kai da kuma alburusai da wasu kaya da aka tabbatar na maharan da aka kashe ne."",","""Rundunar �Yan Sandan ta Jihar Katsina ta kashe �yan ta�addan da ake zargi da kai hare-hare ne a Karamar Hukumar Batsari. Kakakin rundunar, SP Gambo Isa, ya shaida wa ’yan jarida cewa rundunar ta samu nasarar ce bayan wani farmaki da mahara kusan 40 suka kai a kauyen Zamfarawa a karamar hukumar a ranar 6 ga watan Agusta."",","""Rundunar �Yan Sandan ta Jihar Katsina ta kashe �yan ta�addan da ake zargi da kai hare-hare ne a Karamar Hukumar Batsari. Kakakin rundunar, SP Gambo Isa, ya shaida wa ’yan jarida cewa rundunar ta samu nasarar ce bayan wani farmaki da mahara kusan 40 suka kai a kauyen Zamfarawa a karamar hukumar a ranar 6 ga watan Agusta.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 10,"""Yan sanda a Jihar Kaduna sun watsa taron masu zanga-zangar nuna alhinin kashe-kashe da ake yi a Kudancin Jihar. �Yan sandan dauke da makamai sun tayar da taron ne a safiyar Asabar kafin wanda suka shirya shi su gama taruwa a mahadar Refinery Junction. Kakakin �yan sandan jihar, Mohammed Jagile ya ce, �Ba a sanar da mu ba. Mun je mun watsa taron na yau (Asaba) saboda haramtacce ne kuma yanzu kumai ya lafa. Ba a samu wata arangama tsakanin bangarorin ba duk da cewa da farko �yan sandan sun kama wasu masu zanga-zangar amma daga baya suka sake su. Masu zanga-zangar sun fito ne sanye da bakaken kaya da ke alamta juyayin halin tashin hankalin da ake ciki a Kudacin. Limis Alpha, daga cikin jagororin zanga-zangar ya ce zanga-zangar lumana ce domin bayyana damuwar jama�ar Kudancin Kaduna. �An hana mu gudanar da zanga-zangar domin tun kafin mu taru motoci 15 zuwa 20 na �yan sanda dauke da makamai sun isa wurin. �Bukatarmu ita ce a samu kwanciyar hankali a kasa. Mun gode Allah komai ya tafi lafiya domin mu da �yan sandan mun fahimci juna�, inji shi. Ya ce sun tsara yin zanga-zangar ne ta hanyar daga kwalaye masu dauke da sakonni ba tare da yin jawabai ba, domin shuru ma magana ce. Kudancin Kaduna ya dade yana fama da tashin-tashina musamman hare-haren kabilanci da daukar fansa da ya yi ajalin mutane da dama."",","""Yan sanda a Jihar Kaduna sun watsa taron masu zanga-zangar nuna alhinin kashe-kashe da ake yi a Kudancin Jihar. Kakakin �yan sandan jihar, Mohammed Jagile ya ce, Ba a sanar da mu ba. Mun je mun watsa taron na yau (Asaba) saboda haramtacce ne kuma yanzu kumai ya lafa."",","""Yan sanda a Jihar Kaduna sun watsa taron masu zanga-zangar nuna alhinin kashe-kashe da ake yi a Kudancin Jihar. Kakakin �yan sandan jihar, Mohammed Jagile ya ce, Ba a sanar da mu ba. Mun je mun watsa taron na yau (Asaba) saboda haramtacce ne kuma yanzu kumai ya lafa.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 11,"""Babban Sufeton �Yan Sandan Najeriya, Mohammed Adamu ya umarci manyan jami�an rundunar dake kula da shiyyoyi 17 na kasar nan da su fara aikin tabbatar da ana bin Dokokin Kariya Daga COVID-19 na 2021 yadda ya kamata. Ya kuma umarci Kwamishinonin rundunar a jihohi 36 da ma Babban Birnin Tarayya Abuja da su ma su yi hakan. Babban Sufeton, a cikin wata sanarwa da kakakin rundunar na kasa, Frank Mba ya fitar ranar Litinin, ya ce jami�ansu za su tabbatar jama�a na bin matakan sau da kafa. Sai dai ya gargadi jami�an rundunar da su kiyaye da hakkokin mutane yayin gudanar da aikin tursasawar, inda ya yi kira ga jama�a da su rika bin dokar wacce Shugaban Kasa ya sanya wa hannu a makon da ya gabata a radin kansu. Sanarwar ta ci gaba da cewa, �Daukar matakin ya biyo bayan amincewa da Dokokin Kariya Daga COVID-19 na 2021 wanda ya tilasta wa Rundunar �Yan Sanda ta Kasa da sauran jami�an tsaron da aka ayyana a cikinta kan su tabbatar ana bin matakan a wuraren taruwar jama�a kamar wuraren ibada, makarantu, bankuna, ababen hawa na haya, otal-otal, gidajen yari, hana cunkoson jama�a da kuma yin amfani da takunkumi. �Babban Sufeton na kira ga jama�a cewa zuwan annobar ya kawo karin dawainiya gare su, yana mai yin kira ga �yan kasa da su bi dokokin domin kariyar kowa da kowa,� inji sanarwar. Sabuwar dokar da Shugaba Buhari ya sanya wa hannu dai ta tanadi hukuncin daurin watanni shida ko biyan tara ga duk wanda aka kama yana karya dokar, musamman ta bangaren amfani da takunkumi."",","""Babban Sufeton �Yan Sandan Najeriya, Mohammed Adamu ya umarci manyan jami�an rundunar dake kula da shiyyoyi 17 na kasar nan da su fara aikin tabbatar da ana bin Dokokin Kariya Daga COVID-19 na 2021 yadda ya kamata.""","""Babban Sufeton �Yan Sandan Najeriya, Mohammed Adamu ya umarci manyan jami�an rundunar dake kula da shiyyoyi 17 na kasar nan da su fara aikin tabbatar da ana bin Dokokin Kariya Daga COVID-19 na 2021 yadda ya kamata.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 12,"""Mace ta farko kuma �yar Najeriya, Ngozi Okonjo-Iweala na gab da zama Darakta-Janar na Cibiyar Kasuwanci ta Duniya (WTO). Okonjo-Iweala, tsohuwar Ministar Kudi da Tattalin Arziki ta Najeriya ta samu goyn bayan 104 daga cikin mambobin WTO 164. �A cikin �yan takaran, Dakta Ngozi Okonjo-Iweala daga Najeriya ce ke da gagarumar damar samun amincewar kowa. Nan gaba za a fara tattaunawa kan abin da za a yi na gaba�, inji Shugaban Babban Zauren WTO, David Walker, kamar yadda Kakakinsa Keith Walker ta ruwaito shi bayan zamansu da suka yi a ranar Talata. Da haka, za ta kafa tarihin zama mace ta farko a duniya kuma mutum na farko daga nahiyar Afirka da ya zama Shugaban WTO. Ta samu rinjayen ne bayan ganawar sirrin da kungiyar �Troika� karkashin jagorancin Walker jakadan kasar New Zealand, mai fada a ji a WTO ta yi da mambobin cibiyar. Hakan ya ba ta damar samun rinjaye a kan abokiyar hamayyarta tilo, Ministar Zuba Jari ta kasar Koriya ta Kudu, Yoo Myung-hee. Ranar Laraba, 28 ga Oktobo 2020 Troika ke sanar da zamanta Darakta-Janar ta WTO da amincewar mambobin cibiyar 164. Ta dare kujerar ne a daidai lokacin da cibiyar ke cika shekara 25 kuma ita ce mace ta farko a fadin duniya da za ta jagoranci cibiyar. Shugabancin da ta samu ya sa ta zama mace ta farko a duniya kuma mutum na farko daga nahiyar da ya zama Shugaban Cibiyar Kasuwanci ta Duniya. Ta hau kujerar ne kafin cikar wa�adin ranar 7 ga watan Nuwamba na maye gurbin Roberto Azevedo dan kasar Brazil, wanda ya yi sauka daga mukaminsa a WOT a watan Agusta, shekara guda kafin cikar wa�adinsa. Manyan kasashen duniya sun ki bayyana wanda suke boyon baya a cikin �yan takarar a fili duk da cewa wasu kasashen Afirka da yankin Caribbean sun bayyana goyon bayansu ga Okonjo-Iweala. A gida Najeriya ma, Shugaba Buhari da babban attajirin Afirka Alhaji Aliko Dangote sun bayyana goyon bayansu ga da tsohuwar ministar kudin. A wani sako da ta wallafa a baya-bayan nan, ta ce, �Ina matukar godiya da samun goyon baya domin zama Daraktar-Janar na WTO daga manyan shugabanni a duniya irinsu Mary Robinson, Mo Ibrahim, Aliko Dangote, Strive Masiyiwa, (da sauransu).� Ngozi Okonjo-Iweala mai shekara 66, ita ce mace ta farko da ta zama Ministar Kudi a Najeriya kafin daga baya ta jagoranci ma�aikatar Harkokin Waje. Tsohuwar ministar ta shafe shekara 25 tana aiki a Bankin Duniya a matsayin kwararriya a tattalin arziki da gudanar da kudade na kasa har ta zama Manajan-Darekta, a Bankin Duniya. A halin yanzu tana daga cikin Majalisar Daraktocin Twittter kuma babbar jakadiya ce a Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) kan yaki da COVID-19. Babban aikin da ke gabanta a WTO shi ne yin gyaran fuska ga manyan kararrakin da cibiyar ta daukaka. Cibiyar ta samu tasgaro a yunkurin nata bayan Shugaban Amurka ya tadiye ta saboda rashin alkalai. Wani babban aikin da ke gabanta kuma shi ne shiryawa da kuma gudanar da babban taron kasuwanci a 2021. "",","""Kakakinsa Keith Walker ta ruwaito shi bayan zamansu da suka yi a ranar Talata. Da haka, za ta kafa tarihin zama mace ta farko a duniya kuma mutum na farko daga nahiyar Afirka da ya zama Shugaban WTO. "",","""Kakakinsa Keith Walker ta ruwaito shi bayan zamansu da suka yi a ranar Talata. Da haka, za ta kafa tarihin zama mace ta farko a duniya kuma mutum na farko daga nahiyar Afirka da ya zama Shugaban WTO."" ",,,,,,,,,,,,, | |
| 13,"""Allah Ya yi wa Sayyada Maryam Shaikh Ibrahim Inyass rasuwa a Kasar Senegal. Sayyada Maryam diya ce ga shahararen malamin Musulunci na duniya kuma jagoran Darikar Tijjaniya, Marigayi Shaikh Ibarhim Nyass dan kasar Senegal. Ana yi wa Sayyada Maryam lakabi da Hadimar Alkur�ani wanda ta saudaukar da rayuwar kacokan wurin hidimar Alkur�ani Mai Girma. Sayyada Maryam ita ce ta assasa cibiyar haddar Al�kur�ani ta Darul Kur�an a shekarar 1975. A karkashin cibiyar, ta gina makaranta mai dalibai 1,600 a Dakar, babban birnin kasar Senegal. Makarantar ta yaye dimbin mahaddata Alkur�ani daga kasar Senegal da makwabta irinsu Gambia da Guinea Bisau. Marigayiyar ta kuma gina makarantar Majma�u Sheikh Ibrahim Nyass Alta�alimi a shekarar 1984 a Dakar."",","""Allah Ya yi wa Sayyada Maryam Shaikh Ibrahim Inyass rasuwa a Kasar Senegal. Sayyada Maryam diya ce ga shahararen malamin Musulunci na duniya kuma jagoran Darikar Tijjaniya, Marigayi Shaikh Ibarhim Nyass dan kasar Senegal."",","""Allah Ya yi wa Sayyada Maryam Shaikh Ibrahim Inyass rasuwa a Kasar Senegal. Sayyada Maryam diya ce ga shahararen malamin Musulunci na duniya kuma jagoran Darikar Tijjaniya, Marigayi Shaikh Ibarhim Nyass dan kasar Senegal.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 14,"""Mai ba da shawara kan tsaro na kasa, Manjo Janar Babagana Monguno, mai ritaya ya ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kara nuna rashin jindadin kan kara lalacewar tsaro a Najeriya. Monguno, da yake magana da �yan jarida kan abun da suka tattauna bayan kammala taronsu da shugaban kasa, ya ce Shugaba Buhari a shirye yake ya gyara tsarin tsaron na kasa. Ya Kuma ce sun tattauna matsalolin fasakwaurin kwayoyi and shaye-shaye da matsalolin tsaro a yankunan Arewa maso Yamma da Arewa ta Tsakiya. Monguno ya ce shugaban kasa ya kara nanata wa shugabannin tsaron cewar kokarin da suke yi ba is a ba. Ya ce kuma maganar karin kaimin da soji a fagen fama abu ne da ya shafi harkar gudanarwa saboda haka Ministan Tsaro, Bashir Magashi, �Yana kokarin yin wani abu� da zai samar da sabon salo ga jami�an tsaron. Ya ce kuma ana danganta rashin tsaron da ake fama da shi da matsalar shaye-shayen da ake fama da ita. �Shaye-shaye ke kara rururta matsalolin tsaro da ake fama da su a kasar nan�, inji shi. Monguno ya ce Shugaban Buhari a shirye yake ya magance matsalolin tsaro duk da rashi fidda rai da yan Najeriya su ka yi."",","""Mai ba da shawara kan tsaro na kasa, Manjo Janar Babagana Monguno, mai ritaya ya ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kara nuna rashin jindadin kan kara lalacewar tsaro a Najeriya."",","""Mai ba da shawara kan tsaro na kasa, Manjo Janar Babagana Monguno, mai ritaya ya ce Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kara nuna rashin jindadin kan kara lalacewar tsaro a Najeriya.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 15,"""Dan takarar gwamnan jam�iyyar PDP a Jihar Kaduna a zaben 2019 Isa Muhammad Ashiru ya ce dole gwamnati ta tashi tsaye domin shawo kan rashin tsaro a Arewacin Najeriya. Ashiru ya yi kira ga gwamanatocin jiha da ta tarayya da su cika alkawarin da suka dauka na kare rayuwa da dukiyoyin al�umma. �Asarar rayuka da dukiyoyin al�umma ta yi yawa a Arewacin Najeriya, musamman a Kudancin Kaduna. �Babban abun damuwar shi ne mutane sun fidda rabon gwamnati za ta iya kawo karshen kashe-kashen da ake yi�, inji shi. Ya kuma ce ya kamata gwamnati ta dauki matakin gaggawa da zai kawo karshen matsalolin tsaron da suka yi kakagida a Arewacin Najeriya. �Gwamnatin Kaduna kuma ta dauki shawarar mutane na zama da wadanda abun ya shafa domin kawo karshen rikicin da ke faruwa a kudancin jihar. �Su kuma mutanen da abun ya shafa su rika kawar da kai da hakuri da junansu, domin taimaka wa gwamnati wajen tabbatar da zaman lafiya."",","""Dan takarar gwamnan jam�iyyar PDP a Jihar Kaduna a zaben 2019 Isa Muhammad Ashiru ya ce dole gwamnati ta tashi tsaye domin shawo kan rashin tsaro a Arewacin Najeriya."",","""Dan takarar gwamnan jam�iyyar PDP a Jihar Kaduna a zaben 2019 Isa Muhammad Ashiru ya ce dole gwamnati ta tashi tsaye domin shawo kan rashin tsaro a Arewacin Najeriya.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 16,"""Karar wani abun fashewa da ya yi bindiga ya girgiza Riyadh, Babban Birnin Kasar Saudiyya. An ji abun fashewan ya yi bindiga ne a ranar Talata sai dai babu bayani game abin da hakikanin abin da ya faru, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ba da rahoto. Gidan Talabijin na Al Arabiya TV na kasar Saudiyya ya wallafa wani bidiyo a shafinsa na sa da zumunta da ke nuna rokoki da aka harbo a sararin samaniyan birnin Riyadh. A ranar Asabar, rundunar hadin gwiwar kasashen Larabawa da Saudiyya ke jagoranta domin yakar �yan tawayen Houthi na kasar Yemen sun harbo rokokin da aka harba zuwa Riyadh. Sanarwar da rundunar ta fitar ce ce rundunar ta harbo wasu rokoki da �makiya� da suka nufi Riyadh."",","""Karar wani abun fashewa da ya yi bindiga ya girgiza Riyadh, Babban Birnin Kasar Saudiyya."",","Karar wani abun fashewa da ya yi bindiga ya girgiza Riyadh, Babban Birnin Kasar Saudiyya.",,,,,,,,,,,,, | |
| 17,"""Wani limamin mabiya addinin Kirista, Fasto Onyebuchi Okocha da ya yi ikirarin Annabta da da�awar baiwar tayar da matattu ya shiga hannu a Jihar Anambra. Mai magana da yawun rundunar �yan sandan jihar Anambra, CSP Haruna Muhammad ne ya inganta rahoton wanda a cewarsa za a gurfanar da wanda ake zargi da zarar bincike ya kammala. CSP Haruna ya ce mutumin da ake zargi ya shiga hannu ne tun a ranar Laraba, 27 ga watan Janairun 2021. Mutumin da ake zargi mai inkiyar �Onyeze Jesus� ya yi ikirarin cewa shi Annabi ne cikin wani sako na hoton bidiyo da ya wallafa wanda bayyana cewa zai tayar da gawar mutum bakwai da aka killace a dakin ajiyar gawa na wani asibiti. Onyebuchi wanda a yanzu ya shahara, shi ne ya kafa Cocin Children of Light Anointing Ministries a yankin Nkpoe na Karamar Hukumar Idemili ta Arewa a Jihar Anambra. Tun gabanin shigarsa hannu, Gwamnatin Jihar cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma�a 25 ga watan Janairu, ta gargadi limamin kan ayyukan da ya ke aikatawa wanda a cewarta laifi ne da ya saba wa koyarwar kowane addini. Gwamnatin ta yi wannan gargadi ne ta bakin Kwamishinan Yada Labarai da Wayar da kan Al�umma, Mista C Don Adinuba, lamarin da ta ce babban laifi ne da yake bata tarbiya. Kazalika, Ma�aikatar Lafiya ta Jihar, a sanarwar da ta fitar a ranar Laraba ta gargadi asibitoci a jihar da masu ajiye gawarwaki a kan kada su sake su bai wa mutumin damar shiga wurin da suke ajiye gawarwaki da sunan tayar da matattu da siddabaru. Mutane da dama sun bayyana damuwarsu a kafafen sada zumunta kan hoton bidiyon da Onyeze Jesus ya fitar na wasu gardawa tsirara a cikin rafi yana watsa musu kudade da sunan wai za su yi arziki. Aminiya ta samu cewa mutumin wanda da yake wannan da�awa mai kimanin shekaru 32, ya taba kasancewa karen mota kuma bai kammala karatunsa na Firamare ba."",","""Wani limamin mabiya addinin Kirista, Fasto Onyebuchi Okocha da ya yi ikirarin Annabta da da�awar baiwar tayar da matattu ya shiga hannu a Jihar Anambra."",","""Wani limamin mabiya addinin Kirista, Fasto Onyebuchi Okocha da ya yi ikirarin Annabta da da�awar baiwar tayar da matattu ya shiga hannu a Jihar Anambra.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 18,"""Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya, ta cafke wani direban da karen motarsa ta daukan kaya a Jihar Kebbi makare da buhu 115 na tabar wiwi mai nauyin tan 2.07. Kwamandan Hukumar reshen Jihar, Mista Peter Odaudu ne ya inganta rahoton yayin zanta wa da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN a ranar Litinin. Ya ce jami�an hukumar sun cafke ababen zargin biyu a ranar Lahadi a Karamar Hukumar Yauri ta Jihar Kebbi. �Ababen zargin da muka kama da misalin karfe 5.30 na Yammacin ranar Lahadi sun debo hanya ne tun daga birnin Akure na jihar Ondo da zummar sauke kayan da suka dauko a Jihar Sakkwato.� A cewarsa, �mutanen biyu sun bayyana cewa mamallakin kayan a birnin Shehu yake kuma basu da wani bayani a kansa face lambarsa ta wayar salula wanda za su kira idan sun isa domin shaida masu wurin da za su sauke masa hajarsa..� Kwamandan ya bukaci al�umma da su rika fallasa duk wani lamari da suka gani mai nasaba da safarar miyagun kwayoyi. Yayin amsa tambayoyin manema labarai, direban motar ya amsa sanayya a kan nau�in kayan da suka dauko inda yake rokon Allah Ya jibinci lamarinsu domin a saukaka musu hukunci."",","""Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya, ta cafke wani direban da karen motarsa ta daukan kaya a Jihar Kebbi makare da buhu 115 na tabar wiwi mai nauyin tan 2.07."",","""Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya, ta cafke wani direban da karen motarsa ta daukan kaya a Jihar Kebbi makare da buhu 115 na tabar wiwi mai nauyin tan 2.07.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 19,"""Hahotannin da aka wallafa a shafukan sada zumunta na zamani a kasar Vietnam sun bayyana yadda aka yi wa wata �yar kasar tiyatar ciro tarin wasu duwatsu daga cikin mafitsararta. Kafofin labarai a kasar sun ruwaito rahoton tiyatar da aka yi wa matar mai shekara 34, bayan fito da ita daga dakin bayar da kulawar gaggawa na Babban Asibitin Phu Binh da ke garin Thay Nguyen. Kafin tiyatar ta dade tana koken fama da ciwon ciki inda bayan yi mata wasu gwaje-gwaje da daukar hoton cikin cikin aka gano wasu abubuwa nade a cikin. An sanya mata rana don yin tiyatar gaggawa inda aka samu duwatsu a dunkule da suka kai tsawon santimita 10 da nauyin giram 400 wadanda aka fitar daga cikin mafitsararta. Ba a bayar da cikakken bayani game da lamarin ba, sai dai an wallafa hoton cikin matar inda aka tabbatar da wani abu a ciki. Bayan yin tiyatar an dauki hoton duwatsun da aka samu a dunkule tari guda, wanda hakan ya jefa ma�aikatan asibiti cikin mamakin gaske dangane da abin da aka fitar. Mujallar Kiwon Lafiya ta Turkish Journal ta shekarar 2014 ta ce, �An taba samun duwatsu a cikin wani mutum da suka kai nauyin giram 100 wanda ya zama bakon abu, kuma an samu faruwar hakan sau 85 a shekarun baya. Sai dai samun duwatsun da suka kai nauyin giram 400 abin mamaki ne matuka kuma ya shiga cikin tarihi. Wannan rahoton ya bambanta da irin duwatsun da aka dade ana samu a shekarun baya, inda a shekarar 2016 likitocin China suka fitar da rahoton wani mutum mai shekara 54 da aka fitar wa duwatsun da suka kai nauyin giram 1,048 a cikin mafitsararsa, hakan ya zama duwatsu mafiya yawa da aka taba fitarwa a tarihin kasar China. An yi ta yada hotunan matar da aka yi wa tiyatar a shafukan sada zumunta na wasu kwanaki a kasar Vietnam, inda wadansu ke ganin a wane irin yanayi take rayuwa da wadannan abubuwa da suke cikinta ga ciwon cikin da take fama da shi. �Na ji kamar akwai alamar wata kasa a cikina, daga nan na fara jin ciwo. Yaya matar da take dauke da wannan duwatsu take rayuwa da abubuwan da suke da nauyi?� wani ya tambaya. Wadansu kuma na mamakin yadda ta jure wa zafin ciwo a cikinta har duwatsun suka taru da yawa haka."",","""Rahotannin da aka wallafa a shafukan sada zumunta na zamani a kasar Vietnam sun bayyana yadda aka yi wa wata �yar kasar tiyatar ciro tarin wasu duwatsu daga cikin mafitsararta. Kafin tiyatar ta dade tana koken fama da ciwon ciki inda bayan yi mata wasu gwaje-gwaje da daukar hoton cikin cikin aka gano wasu abubuwa nade a cikin."",","""Hahotannin da aka wallafa a shafukan sada zumunta na zamani a kasar Vietnam sun bayyana yadda aka yi wa wata �yar kasar tiyatar ciro tarin wasu duwatsu daga cikin mafitsararta. Mujallar Kiwon Lafiya ta Turkish Journal ta shekarar 2014 ta ce, �An taba samun duwatsu a cikin wani mutum da suka kai nauyin giram 100 wanda ya zama bakon abu, kuma an samu faruwar hakan sau 85 a shekarun baya.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 20,"""An dakatar da yin amfani da kananan yara daga yin aikin karfi musamman a gonaki a Karamar Hukumar Kubau ta Jihar Kaduna. Shugaban Karamar Hukumar, Alhaji Sabo Aminu Anchau, ya sanar da hakan yayin zantawa da manema labarai a ranar Laraba a Kaduna. Alhaji Sabo ya fayyace yadda wasu almajarai takwas suka mutu a hatsarin jirgin ruwa a kan hanyarsu ta dawowa daga yi wa malamansu aikatau a gonaki. Yayin da yake bayyana bacin ransa, Alhaji Sabo ya ce galibin malaman makarantun allo na tara almajirai ne kawai da zummar su rika yi masu kwadago a gonakinsu. Ya ci gaba da cewa ba wai suna kyamatar karatun allo ba ne, sai dai suna kokarin ganin an tsaftace tsarin almajiranci tare da inganta shi ta yadda zai amfani manyan gobe."",","""An dakatar da yin amfani da kananan yara daga yin aikin karfi musamman a gonaki a Karamar Hukumar Kubau ta Jihar Kaduna."",","""An dakatar da yin amfani da kananan yara daga yin aikin karfi musamman a gonaki a Karamar Hukumar Kubau ta Jihar Kaduna.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 21,"""Cibiyar Kula da Amfanin Gona ta Najeriya (NCE), ta ce ta horar da manoma 200 a Jihar Gombe kan hanyoyin adana amfanin gona da kuma sayarwa a kasuwanni. Da yake zantawa da manema labarai bayan kammala taron horarwar na wuni biyu da ya gudana a Gombe, Manajan Hukumar, Mista Benson Lawal, ya ce manufar ba da horon ita ce karfafa wa manoma gwiwar yadda za su samar da abinci a kasa. Ya ce sun shirya fitar da manoman Najeriya daga kangin talauci ta hanyar koya musu dabarun adana amfaninsu bayan girbi da kuma yadda za su sayar a kasuwanni domin bunkasa rayuwarsu da kuma taimaka wa habakar tattalin arzikin kasa. �Mun koya musu yadda za su adana amfaninsu har sai lokacin da suka bukaci sayar, har ila yau mun karfafe su ta hanyar da za su rungumi harkar musaya. �Muna da tabbacin ilimin da muka samar wa manoman bayan samun horon zai taimaka musu wajen sayar da amfanin nasu a farashi mai kyau sannan su samu kudin shiga wanda zai inganta rayuwarsu,� inji shi. A cewarsa NCE ta zo da wannan horo ne lura da cewa manoma suna noma abinci da kuma kayan da za a noma a sayar ba tare da an samu wata gwaggwabar riba ba saboda ba su san yadda za su sayar da kayan ba tare da sun lalace ba. Kwamishinan Ciniki, Masana�antu da Yawon Bude-Ido na Jihar Gombe, Alhaji Nasiru Aliyu, ya ce sun yi kokarin ganin an samar da wuraren ajiya guda 25 a fadin jihar da zimmar adana amfanin gona. A cewarsa, irin wannan tallafi zai bunkasa harkar aikin gona a jihar. Wakilin Aminiya ya ce kimanin manoma 200 ne aka zakulo daga kananan hukumomin jihar 11 domin su shiga shirin a dama da su."",","""Cibiyar Kula da Amfanin Gona ta Najeriya (NCE), ta ce ta horar da manoma 200 a Jihar Gombe kan hanyoyin adana amfanin gona da kuma sayarwa a kasuwanni."",","""Cibiyar Kula da Amfanin Gona ta Najeriya (NCE), ta ce ta horar da manoma 200 a Jihar Gombe kan hanyoyin adana amfanin gona da kuma sayarwa a kasuwanni.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 22,"""Hukumomi a kasar China sun damke gungun masu kerawa da sayar da jabun allurar rigakafin cutar COVID-19 ga kasashen waje. Akalla mutum 80 masu kerawa da sayar jabun rigakafin a China da wasu kasashe ne jami�an tsaro suka cafke suka kuma kwace magungunan sama da guda 3,000 a hannunsu. Yayin tabbatar da kama mutanen, Kakain Ma�aikatar Harkokin Wajen kasar, Wang Wenbin ya ce: �China ta riga ta sanar da kasashen da lamarin ya shafa.� Kamfanin dillancin labaru na Xinhua na kasar China ya ce a �yan sanda sun kama masu jabun rigakafin ne a biranen Beijing da Jiangsu da Shandong inda suke sarrafa sinadarin Saline suna sayarwa a matsayin rigakafin COVID-19. Gidan talabijin na Gwamnatin China ya ce tun watan Satumban 2020 gungun mutanen da dubun tasu ta cika ke ta damfarar kasashe da jabun rigakafin. China ta tsaurara matakan samarwa da kuma adana alluran rigakafi da kuma tsattsauran hukunci ga masu yin na jabu. Kasar ta dauki matakin ne bayan badakalar 2016 inda aka kama wasu mutum biyu da suka sayar da miliyoyin alluran rigakafi da aka adana ba bisa ka�ida ba a kasar. Hakan ya haifar da shakku ga kasashe game da ingancin alluran rigakafin da China ke samarwa. Sai dai bayan bullar annobar COVID-19, kasar ta tsaurara aiwatar da dokokin da matakan domin tabbatar da ingancin rigakafin. A halin yanzu China na kokarin samar da rigakafin COVID-19 guda bakwai, daga ciki har da wanda kamfanin sarrafa magungunan gwamnatin kasar, Sinopharm ya samu izinin amfani da shi a cikin kasar."",","""Hukumomi a kasar China sun damke gungun masu kerawa da sayar da jabun allurar rigakafin cutar COVID-19 ga kasashen waje. Kamfanin dillancin labaru na Xinhua na kasar China ya ce a �yan sanda sun kama masu jabun rigakafin ne a biranen Beijing da Jiangsu da Shandong inda suke sarrafa sinadarin Saline suna sayarwa a matsayin rigakafin COVID-19."",","""Hukumomi a kasar China sun damke gungun masu kerawa da sayar da jabun allurar rigakafin cutar COVID-19 ga kasashen waje. Kasar ta dauki matakin ne bayan badakalar 2016 inda aka kama wasu mutum biyu da suka sayar da miliyoyin alluran rigakafi da aka adana ba bisa ka�ida ba a kasar.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 23,"""Gwamnatin Tarayya ta sake dage wa�adin da ta diba domin hada lambar katin dan kasa (NIN) da layukan waya da karin makonni takwas. Hakan dai na nufin za a ci gaba da yin rijistar har nan da ranar shida ga watan Afrilun 2021. Ministan Sadarwa, Dakta Isa Ali Pantami ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa yayin tattaunawa da Kwamitin Ministan na Kar-ta-kwana domin tabbatar da hada layukan da ya gudana a Abuja ranar Litinin. Pantami ya ce an yanke shawarar ne saboda a ba dimbin �yan Najeriya da ma baki dake zaune a kan ka�ida a kasar damar samun yin hakan. Ya zuwa yanzu dai akwai sama da mutane miliyan 56 da kamfanonin layukan waya suka sami nasarar hada lambobinsu da layukan wayoyin nasu. Sanarwar ta ce, �Kowacce lambar NIN za a iya hada ta da akalla layuka uku zuwa hudu. �An sami karuwa matuka a alkaluman da muka tattara, mun sami karin mutane miliyan 47 ya zuwa ranar 18 ga watan Janairun 2021,� inji sanarwar. Kazalika, sanarwar ta ce akwai akalla cibiyoyin yin rijistar katin dan kasa guda 1,060 a fadin kasa, yayin da su kuma kamfanonin wayar suka bude daruruwan cibiyoyin yin hakan a fadin kasa. Ministan ya ce shirin rijistar na daga cikin shirin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na inganta tsaron kasa ta hanyar da kuma saukakawa mutane domin su sami hada lambobin cikin sauki. A watannin baya ne dai Hukumar Kula da Harkokin Sadarwa ta Kasa (NCC) ta yi barazanar rufe dukkan layukan wadanda da suka gaza hada lambobinsu da lambar ta NIN bayan cikar wa�adin da ta dibar musu."",","""Gwamnatin Tarayya ta sake dage wa�adin da ta diba domin hada lambar katin dan kasa (NIN) da layukan waya da karin makonni takwas. Ministan Sadarwa, Dakta Isa Ali Pantami ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa yayin tattaunawa da Kwamitin Ministan na Kar-ta-kwana domin tabbatar da hada layukan da ya gudana a Abuja ranar Litinin."",","""Gwamnatin Tarayya ta sake dage wa�adin da ta diba domin hada lambar katin dan kasa (NIN) da layukan waya da karin makonni takwas. Ministan Sadarwa, Dakta Isa Ali Pantami ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa yayin tattaunawa da Kwamitin Ministan na Kar-ta-kwana domin tabbatar da hada layukan da ya gudana a Abuja ranar Litinin.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 24,"""Jami�an tsaro sun tsare Shugabar Kasar Myanmar, Aung San Suu Kyi saboda mallakar rediyon sadarwa guda hudu ba bisa ka�ida ba. Shugaan kasar za ta ci gaba da zama na kwana 11 a tsare a hannun �yan sanda zuwa ranar 15 ga watan Fabrairu, saboda zargin karya dokokin kasar na shigo da kaya daga kasashen waje. An gano rediyoyin ne a samamen da aka kai gidan Shugabar Kasar da sojoji suka yi wa juyin mulki a birnin Naypyidaw, inda a yanzu ake tsare da ita, take kuma fuskantar zargin amfani da rediyoyin ba bisa ka�ida ba. Takardar tuhumar ta ce baya ga shigo da su ba bisa ka�ida ba, kuma ba a yi musu rajista ba, Shugabar Kasar mai shekara 75 ta ba wa dogarawanta su suna amfani da su ba dsa izini ba. A cewar takardar, ana tsare da Aung San Suu Kyi ne �domin a yi wa shaidu tambayoyi, a karbi hujjoji sannan a ji ta bakin lauyoyi bayan ita ma an yi mata tambayoyi.� �Yan sanda na kuma tuhumar tsohon Shugaba Win Myint da aka hambarar da mulkinsa a wata shari�a da ake tuhumar sa karkashin dokar kasar ta Kare Aukuwar Ibtila�i. Daraktan Burma Campaign UK, Mark Farmaner ya ce zargin da ake wa Mis Suu Kiyi alama ce da ke nuna har yanzu sojojin na cike da tsoro. �Gaskiyar maganar ita za su daure ta ne saboda har yanzu suna tsoron ta,� inji shi. Sojojin Myanmar sun dage a kan cewa sun hambarar da gwamnatin Mis Suu Kyi ne saboda tarzomar da ta biyo bayan �magudin zaben� watan Nuwamba, duk kuwa da kiraye-kirayen da ake ta yi a kasar cewa su karbi sakamakon zaben. Kungiyar �Yan Majalisa Masu Kare Hakkin Dan Adam na Yankin Kudu maso Gabashin Asiya sun ce juyin mulkin na zai �fama gyambo� ga miliyoyin �yan kasar da suka kada kuri�a a zaben, kuma hakan na iya mayar da kasar cikin bakin mulkin soji na kama karya. �Wanna abun da sojojin suka yi sun yi ne don su halasta juyin mulkin da suka yi wa halastacciyar gwamnatin da aka zaba a kasar Myanmar.� Ma�aikatan lafiya a asibitoci 70 da hukumomin lafiya a garuruwa 30 a fadin kasar sun fara yajin aikin nuna adawarsu ga juyin mulkin. Suna zargin sojojin da fifita son zuciyarsu a kan rayuwar mutane a lokacin annobar coronavirus da ta yi ajalin mutum 3,100 a kasar. �Ba za mu bi duk wani umarni daga haramtacciyar gwamnatin sojojin da suka nuna ba su damu da damuwar talakawa marasa lafiya ba,� inji su."",","""Jami�an tsaro sun tsare Shugabar Kasar Myanmar, Aung San Suu Kyi saboda mallakar rediyon sadarwa guda hudu ba bisa ka�ida ba. An gano rediyoyin ne a samamen da aka kai gidan Shugabar Kasar da sojoji suka yi wa juyin mulki a birnin Naypyidaw, inda a yanzu ake tsare da ita, take kuma fuskantar zargin amfani da rediyoyin ba bisa ka�ida ba. Takardar tuhumar ta ce baya ga shigo da su ba bisa ka�ida ba, kuma ba a yi musu rajista ba, Shugabar Kasar mai shekara 75 ta ba wa dogarawanta su suna amfani da su ba dsa izini ba."",","""Jami�an tsaro sun tsare Shugabar Kasar Myanmar, Aung San Suu Kyi saboda mallakar rediyon sadarwa guda hudu ba bisa ka�ida ba. An gano rediyoyin ne a samamen da aka kai gidan Shugabar Kasar da sojoji suka yi wa juyin mulki a birnin Naypyidaw, inda a yanzu ake tsare da ita, take kuma fuskantar zargin amfani da rediyoyin ba bisa ka�ida ba. Takardar tuhumar ta ce baya ga shigo da su ba bisa ka�ida ba, kuma ba a yi musu rajista ba, Shugabar Kasar mai shekara 75 ta ba wa dogarawanta su suna amfani da su ba dsa izini ba.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 25,"""Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da sake tsawaita sassaucin dokar kullen COVID-19 zango na biyu da makonni hudu. Karo na uku ke nan da ake sake jinkirta dage dokar da yanzu ake ciki a fadin kasa gaba daya. Sakataren Gwamnatin Tarayya kuma Shugaban Kwamitin kar-ta-kwana da Shugaban Kasa ya kafa don yaki da cutar, Boss Mustapha ya bayyana haka yayin jawabin kwamitin a Abuja ranar Alhamis. A ranar Laraba kwamitin ya ziyarci Shugaba Buhari tare da yi masa jawabi kan inda aka kwana a kokarin da ake yi na yakar cutar. Boss ya ce shawarar sake jinkirta dage kullen na daya daga shawarwarin da suka ba shugaban ya kuma amince da su."",","""Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da sake tsawaita sassaucin dokar kullen COVID-19 zango na biyu da makonni hudu."",","""Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da sake tsawaita sassaucin dokar kullen COVID-19 zango na biyu da makonni hudu.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 1,"""Adadin mutanen da cutar Covid-19 ta harba a sassan Duniya yanzu haka ya zarce miliyan 100, yay?nda sama da miliyan 2 da dubu 100 saka rasa rayukan su. Kasar Amurka ke sahun gaba wajen yawan mutanen da suka harbu da cutar, wadanda suka zarce miliyan 25, kuma sama da dubu 420 daga cikinsu sun mutu. Shugaban Amurka Joe Biden ya bayyana aniyar sayen karin maganin rigakafi miliyan 200 domin amfani da miliyan 300 wajen yiwa jama�ar kasar rigakafi, a daidai lokacin da yake bayyana halin da Amurka ta samu ka? ta a matsayin yanayin yaki. A bangare guda Birtaniya ta zama kasa ta farko a Turai da adadin mutanenta wadanda Covid-19 ta hallaka ya haura dubu 100 inda Firaminista Boris Johnson ke cewa lallai nauyi ne daya rataya a wuyansu bayar da kariya ga rayukan al�umma kuma ci gaba da rasa rayukan mutanen sanadiyyar cutar na taba zuciyarsu matuka. Tuni dai kasashen Duniya suka fara sake daukar tsauraran matakan dakile cutar ta hanyar kulle jama�arsu ciki kuwa har da Brazil a kan gaba kana Afrika ta kudu dai dai lokacin a kwararru ke bayar da shawarar daukar makamancin matakin a Faransa."",","""Adadin mutanen da cutar Covid-19 ta harba a sassan Duniya yanzu haka ya zarce miliyan 100, yayinda sama da miliyan 2 da dubu 100 saka rasa rayukan su. "",","""Adadin mutanen da cutar Covid-19 ta harba a sassan Duniya yanzu haka ya zarce miliyan 100, yayinda sama da miliyan 2 da dubu 100 saka rasa rayukan su. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 2,"""Kasashen Afirka sun bukaci karin Dala biliyan 500 daga Hukumar Bada lamuni ta duniya da kuma jinkirta karbar bashin da ake bin su domin shawo kan matsalolin da annobar korona ta haifar musu. An gabatar da wannan bukatar ce lokacin da ministocin kudade daga nahiyar Afirka suka gudanar da taro a karkashin Hukumar Tattalin Arzikin Kasashen nahiyar da kuma Hukumar Bada Lamuni ta duniya. Hukumar bada lamunin tace asusun da kasashen Afirka ke bukatar basu wadannan kudade har Dala biliyan 500 an kirkire shi ne a shekarar 1969 domin tallafawa asusun ajiyar kasashen dake cikin Hukumar. Ya zuwa yanzu an baiwa kasashen Dala biliyan 281 domin tinkarar matsalolin da suka adadbe su. Shima bankin Duniya ya bukaci kasashen dake cikin kungiyar G20 da su taimakawa kasashen masu tasowa wajen amfani da kudaden wajen fuskantar kalubalen da annobar korona ta haifar domin kare lafiyar jama�ar su. Ya zuwa yanzu kasashen Duniya 73 suka cacanci daga musu kafa wajen jinkirta karbar bashin da ake abin su saboda matsalar da annobar ta haifar."",","""Gwamnatin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta saka dokar ta baci na kwanaki 15 a dai-dai lokacin da �Yan tawayen kasar suka kutsa kai birnin Bangui da nufin kiffar da zababben shugaban kasa Faust?n Archange-Touadera."",","""Gwamnatin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta saka dokar ta baci na kwanaki 15 a dai-dai lokacin da �Yan tawayen kasar suka kutsa kai birnin Bangui da nufin kiffar da zababben shugaban kasa Faust?n Archange-Touadera.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 3,"""Gwamnatin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta saka dokar ta baci na kwanaki 15 a dai-dai lokacin da �Yan tawayen kasar suka kutsa kai birnin Bangui da nufin kiffar da zababben shugaban kasa Faust?n Archange-Touadera. Mai magana da yawun fadar shugaban kasa Albert Yaloke Mokpeme ya ce dokar ta shafi yankin kasar baki daya zata kwashe kwanaki 15 tana aiki. Jakadan Majalisar Dinkin Duniya a kasar ya bukaci kwamitin sulhu da ya kara yawan dakarun samar da zaman lafiya dake aiki a kasar saboda barazanar �yan Tawayen. Ana zargin tsohon Shugaban kasar Francois Bozize da kotun fasalta kudin tsarin mulkin kasar da yi watsi da takarar sa da tallafawa kungiyoyin yan tawaye a wannan tafiya don kwace ikon Bangui daga hannun Shugaban kasar Touadera."",","""Gwamnatin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta saka dokar ta baci na kwanaki 15 a dai-dai lokacin da �Yan tawayen kasar suka kutsa kai birnin Bangui da nufin kiffar da zababben shugaban kasa Faust?n Archange-Touadera."",","""Gwamnatin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta saka dokar ta baci na kwanaki 15 a dai-dai lokacin da �Yan tawayen kasar suka kutsa kai birnin Bangui da nufin kiffar da zababben shugaban kasa Faust?n Archange-Touadera.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 4,"""Kaftin din tawagar kwallon kafar Najeriya ta Super Eagle Ahmed Musa, na shirin kulla yarjejeniya da kungiyar West Brom dake gasar Premier Ingila. Rahotanni sun ce ana sa ran ranar Larabar nan dake tafe Musa zai yi tattaki zuwa Ingila domin tantance lafiyar sa kafin rattaba hannu kan yarjejeniyar da majiyoyi suka ruwaito cewar bai mai tsawo bace. A halin yanzu kungiyar West Bromwich Albion ce ta 19 a gasar Premier da maki 11. A shekarar 2016 Ahmed Musa ya rabu da CSKA Moscow dake Rasha, bayan ci mata kwallaye 55 a wasanni 167 da ya buga mata, inda ya koma kungiyar Leicester City a shekarar. Bayan rashin gajeren likaci a Leicester Ahmad ya sako komawa CSKA Moscow kan aro, daga nan kuma ya koma Al Nassrr dake Saudiya a Janairun 2019, inda a watan Oktoban bara ya rabu da kungiyar, kawo yanzu kuma ba ya tare da wata yarjejeniya, sai wadda yake shirin kullawa da West Brom."",","""Kaftin din tawagar kwallon kafar Najeriya ta Super Eagle Ahmed Musa, na shirin kulla yarjejeniya da kungiyar West Brom dake gasar Premier Ingila. "",","""Kaftin din tawagar kwallon kafar Najeriya ta Super Eagle Ahmed Musa, na shirin kulla yarjejeniya da kungiyar West Brom dake gasar Premier Ingila. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 5,"""Hukumomin kasar India sun tabbatar da mutuwar mutane 18 da kuma bacewar akalla mutane 200 a arewacin kasar bayanda wani bangaren tsaunin kankara ya fada cikin kogi, bayan zaftarowa daga tuddan Himalaya, lamarin da ya haddasa mummunar ambaliyar da ta shafe hanyoyi, da gadoji tare da binne wasu tashohin lantarki 2. Rundunar �yan sandan jihar Uttarakhand, inda lamarin ya auku, tace kawo yanzu mutane 18 aka samu gano gawarwakinsu, yayinda har yanzu ake laluben wasu akalla 200, ciki har da wasu mutane 17 da ake kokarin zakulowa daga cikin wata hanyar karkashin kasa da suka makale, sakamakon tabo da manyan duwatsun da suka toshe hanyar. Bincike ya nuna tsaunukan kankara dake tuddan Himalaya akalla 14 ne ke fuskantar makeken kogin dake gandun dajin Nanda Devi. Masana sun dade suna gargadin cewa tsaunukan kankarar na a matsayin babbar barazana ga rayuka da muhallin dan adam, la�akari da matsalar dumamar yanayin dake narkar dasu daga saman manyan duwatsu. Da farko dai gawarwakin mutane uku a tsamo kafin adadin ya haura zuwa 18, kumahar yanzu ana fargabar karuwar wadanda zasu rasa rayukansu."",","""Hukumomin kasar India sun tabbatar da mutuwar mutane 18 da kuma bacewar akalla mutane 200 a arewacin kasar bayanda wani bangaren tsaunin kankara ya fada cikin kogi, bayan zaftarowa daga tuddan Himalaya, lamarin da ya haddasa mummunar ambaliyar da ta shafe hanyoyi, da gadoji tare da binne wasu tashohin lantarki 2."",","""Hukumomin kasar India sun tabbatar da mutuwar mutane 18 da kuma bacewar akalla mutane 200 a arewacin kasar bayanda wani bangaren tsaunin kankara ya fada cikin kogi, bayan zaftarowa daga tuddan Himalaya, lamarin da ya haddasa mummunar ambaliyar da ta shafe hanyoyi, da gadoji tare da binne wasu tashohin lantarki 2.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 6,"""Kungiyar Tarayyar Turai ta ce adadin mutanen da annoba corona ta kashe ya zarce dubu 500 yanzu haka, yayin da ake cigaba da samun galabar cutar a wasu kasashen da ta yi wa illa. Alkaluman da EU ta gabatar ya nuna cewa adadin mutanen da cutar ta kashe sun kai dubu 501 da 531 daga cikin mutane miliyan 20 da dubu 548,666 da suka harbu da ita. Rahotan halin da ake ciki a yankin ya kunshi na kasashen da cutar tafi yi wa illa irin su Italia, yayin da ake cigaba da samun galabar cutar a kasashe da dama. Rahotan da aka tattara kan cutar tsakanin ranakun 3 ga wannan wata zuwa 9 ga wata ya nuna cewar akalla mutane 103,250 ke kamuwa da cutar kowacce rana, wanda ya nuna raguwar kashi 16 daga abinda aka gani a makon jiya, yayin da aka samu mutuwar mutane akalla 3,137 kowacce rana, wanda ya nuna raguwar kashi 7 akan na makon jiya. Daga cikin kasashen da suka fi shan radadin cutar akwai Spain da Jamus da Faransa da Sweden da kuma Italia. A wajen kasashen EU kuwa Birtaniya da ke kasa at 5 a duniya da tafi jin radadin cutar yanzu haka ta na dauke da mutane 113,850 da suka mutu daga cikin miliyan 3 da dubu 972,148 da suka kamu."",","""Kungiyar Tarayyar Turai ta ce adadin mutanen da annoba corona ta kashe ya zarce dubu 500 yanzu haka, yayin da ake cigaba da samun galabar cutar a wasu kasashen da ta yi wa illa. "",","""Kungiyar Tarayyar Turai ta ce adadin mutanen da annoba corona ta kashe ya zarce dubu 500 yanzu haka, yayin da ake cigaba da samun galabar cutar a wasu kasashen da ta yi wa illa.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 7,"""Kwararrun Hukumar Lafiya ta Duniya sun bayyana cewa, allurar rigakafin corona da kamfanin Astrazaneca ya samar tare da hadin gwiwar Jami�ar Oxford, na da tasiri kan mutanen da suka haura shekaru 65. Kwararrun 15 na WHO sun bayar da shawarar wucin gadi kan yadda za a yi amfani da allurar rigakafin ta Astrazaneca da Oxford duk da cewa, kawo yanzu hukumar ba ta bada izinin fara amfani da ita cikn gaggawa ba. Wannan sanarwar na zuwa ne bayan allurar ta gamu da koma-baya, lamarin da ya diga ayar tambaya kan ingancinta musamman ga dattijai ko kuma wajen yakar sabuwar nau'in corona da aka gano a Afrika ta Kudu. Da fari dai kwararrun na WHO sun ce, alkaluma sun gaza nuna cewa allurar Astrazaneca na da tasiri kan mutanen da suka haura shekaru 65, abin da ya sa kasashen Duniya da dama suka ki amincwa da ita kan tsofaffi. Sai dai a yanzu, kwararrun sun shaida wa amanema labarai cewa, allurar za ta yi aiki ka dattajan kamar yadda za ta yi aiki kan matasa. Yanzu haka kwararrun sun ce, za a iya amfani da allurar daga kan matashi dan shekara 18 zuwa sama ba tare da iyakance shekaru ba."",","""Kwararrun Hukumar Lafiya ta Duniya sun bayyana cewa, allurar rigakafin corona da kamfanin Astrazaneca ya samar tare da hadin gwiwar Jami�ar Oxford, na da tasiri kan mutanen da suka haura shekaru 65. "",","""Kwararrun Hukumar Lafiya ta Duniya sun bayyana cewa, allurar rigakafin corona da kamfanin Astrazaneca ya samar tare da hadin gwiwar Jami�ar Oxford, na da tasiri kan mutanen da suka haura shekaru 65. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 8,"""Amurka tayi Allah-wadai da yadda gwamnatin Rasha tayi amfani da karfi wajen tarwatsa zanga-zangar dubban magoya bayan jagoran �yan adawar kasar dake tsare Alexei Navalny.Yayin caccakar salon dankwafe �yan adawar a Rasha, Amurkan ta bi sahun masu kiran da a gaggauta sakin jagoran 'yan adawar. Dubban magoya bayan Navalny a ranar Asabar suka mamaye titunan biranen kasar ta Rasha da suka hada da Moscow, Siberia, Saint Petersburg da kuma Urals, inda suke neman gwamnati ta sake shi daga kamun da tayi masa jim kadan bayan komawa kasar daga Jamus, inda yayi jiyyar gubar da aka shayar dashi watannin baya a Rasha.Kididdiga ta nuna cewar yawan masu zanga-zangar da 'yan sandan kasar suka kame a jiya Asabar ya zarce dubu 3 da 400."",","""Amurka tayi Allah-wadai da yadda gwamnatin Rasha tayi amfani da karfi wajen tarwatsa zanga-zangar dubban magoya bayan jagoran �yan adawar kasar dake tsare Alexei Navalny."",","""Amurka tayi Allah-wadai da yadda gwamnatin Rasha tayi amfani da karfi wajen tarwatsa zanga-zangar dubban magoya bayan jagoran �yan adawar kasar dake tsare Alexei Navalny.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 9,"""Amurka ta bayyana yiwuwar goyon bayan samar da kasar Falasdinu a wani yunkurin na samar da dawwamammen zaman lafiya tsakanin yankin na Larabawa da Isra�ila kasar Yahudu, matakin da ke zuwa dai dai lokacin da kassahen larabawa a bangare daya ke wani taron goyon bayan kafa kasar ta Falasdinu. Sakataren harkokin wajen Amurka Anthony J Blinken a wata hirarsa da tashar CNN kan matakin dawowar alaka tsakanin wasu kasashen Larabawa da Isra�ila karkashin yarjejeniyar Abraham Accord da Donald Trump ya jagoranta, ya ce tabbas matakin abin azo a gani amma huldar za ta amfani Isra�ila ne kadai. A cewar Blinken, gwamnatin shugaba Joe Biden na duba wani salo daban da zai amfani bangarorin biyu tare da kawo karshen rikicin tsawon shekaru tsakanin yankin na Falasdinu da Yahudun Isra�ila ta hanyar amincewa da wanzuwar kasashen 2 wato halastacciyar kasar Falasdinu mai cikakken �yancin kai da kuma Isra�ila a bangare guda. Sakataren harkokin wajen na Amurka, ya ce magana ta gaskiya ita ce samar da wata dorarriyar yarjejeniyar zaman lafiya da bangarori biyun za su aminta da ita, wanda ya ce bisa dukkanin hujjojin da ake da su samar da kasar ta Falasdinu ba za ta samar da wata illa ga hatta ita kanta Isra�ila da za ta zama makwabciyar gab-da-gab gareta ba. Kalaman na Blinken na zuwa a dai dai lokacin da hadakar ministocin kasashen wajen Larabawa ke nuna goyon bayansu kan shirin samar da kasar Falasdinu a wani kokarin tabbatar da zaman lafiyar yankin gabas ta tsakiya."",","""Amurka ta bayyana yiwuwar goyon bayan samar da kasar Falasdinu a wani yunkurin na samar da dawwamammen zaman lafiya tsakanin yankin na Larabawa da Isra�ila kasar Yahudu, matakin da ke zuwa dai dai lokacin da kassahen larabawa a bangare daya ke wani taron goyon bayan kafa kasar ta Falasdinu. "",","""Amurka ta bayyana yiwuwar goyon bayan samar da kasar Falasdinu a wani yunkurin na samar da dawwamammen zaman lafiya tsakanin yankin na Larabawa da Isra�ila kasar Yahudu, matakin da ke zuwa dai dai lokacin da kassahen larabawa a bangare daya ke wani taron goyon bayan kafa kasar ta Falasdinu. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 10,"""Rahotanni daga Myanmar sun ce an wayi gari yau Asabar da katse layukan sadarwar intanet a daukacin kasar, matakin da ake kyautata zaton gwamnatin sojin da ta yi juyin mulki ce ta zartar. Hukuma mai zaman kanta dake sa ido kan katse layukan Intanet ta kasa da kasa NetBlocks tace matakin ya soma aiki ne a kasar ta Myanmmar da misalin karfe 3 da rabi na daren jiya agogon GMT. Ranar Juma�a, daruruwan malamai da dalibai a babbar jami�ar kasar Myanmar mai suna Dagon dake birnin Yangon, suka gudanar da zanga-zangar adawa da sojojin da suka kifar da gwamnatin Aung San Su Kyi, a daidai lokacin da sojin ke cigaba da farautar tsaffin mukarraban jagorar gwamnatin kasar. Kawo yanzu rahotanni sun ce zanga-zangar kin jinin gwamnatin sojin ta Myanmar na cigaba da yin karfi, bayan karuwar yawan mutanen da suka soma gangamin a ranar Juma�a daga 200 zuwa sama da dubu 1 a yau Asabar."",","""Rahotanni daga Myanmar sun ce an wayi gari yau Asabar da katse layukan sadarwar intanet a daukacin kasar, matakin da ake kyautata zaton gwamnatin sojin da ta yi juyin mulki ce ta zartar. "",","""Rahotanni daga Myanmar sun ce an wayi gari yau Asabar da katse layukan sadarwar intanet a daukacin kasar, matakin da ake kyautata zaton gwamnatin sojin da ta yi juyin mulki ce ta zartar."" ",,,,,,,,,,,,, | |
| 11,"""Hukumomi a birnin Beijing na China sun sanar da killace mutane fiye da dubu dari 5 bayan karuwar adadin masu kamuwa da cutar coronavirus a birnin. Duk da kokarin da China ke yi na dakile yaduwar cutar a Beijing mai yawan jama�a fiye da miliyan 20 ta, cutar na ci gaba da tsananta a yankunan karkara da ke kewaye da birnin. A yau din ne kuma hukumomin China suka amincewa wakilan hukumar lafiya ta Duniya WHO damar shiga kasar daga ranar Alhamis mai zuwa don gudanar da bincike kan musabbabin bullar annobar ta coronavirus, bayan kin basu damar a makon jiya."",","""Hukumomi a birnin Beijing na China sun sanar da killace mutane fiye da dubu dari 5 bayan karuwar adadin masu kamuwa da cutar coronavirus a birnin. "",","""Hukumomi a birnin Beijing na China sun sanar da killace mutane fiye da dubu dari 5 bayan karuwar adadin masu kamuwa da cutar coronavirus a birnin. """,,,,,,,,,,,,, | |
| 12,"""Karo na Uku a jere hukumomin lafiya a Najeriya na cigaba da gano adadi mai yawa na karin masu kamuwa da cutar coronavirus a rana guda fiye da ko yaushe, bayan da a ranar Laraba kadai cibiyar dakile yaduwar cutukan kasar NCDC ta bayyana gano karin mutane dubu 1 da 664 da suka kamu cikin sa�o�i 24. Shugaban cibiyar yaki da yaduwar cutuka ta Najeriya NCDC, dakta Chikwe Ihekweazu ya musanta rahotannin dake cewa sabon nau�in cutar coronavirus da aka soma gano shi a Birtaniya ya bulla cikin kasar. A ranar Litinin dai mutane dubu 1 da 204 aka gano sun kamu, yayin da a Talata aka samu karin mutane dubu 1 da 354 cikin kwana guda a fadin kasar, Inda Legas, Abuja da Filato ke kan gaba wajen yawan masu cutar. Farfesa Isa Sadiq Abubakar shugaban cibiyar bincike kan cutuka masu yaduwa a Jami'ar Bayero Kano ya yi tsokaci kan wasu dalilan da suka sake karfafa annobar."",","""Karo na Uku a jere hukumomin lafiya a Najeriya na cigaba da gano adadi mai yawa na karin masu kamuwa da cutar coronavirus a rana guda fiye da ko yaushe, bayan da a ranar Laraba kadai cibiyar dakile yaduwar cutukan kasar NCDC ta bayyana gano karin mutane dubu 1 da 664 da suka kamu cikin sa�o�I 24."",","""Karo na Uku a jere hukumomin lafiya a Najeriya na cigaba da gano adadi mai yawa na karin masu kamuwa da cutar coronavirus a rana guda fiye da ko yaushe, bayan da a ranar Laraba kadai cibiyar dakile yaduwar cutukan kasar NCDC ta bayyana gano karin mutane dubu 1 da 664 da suka kamu cikin sa�o�I 24.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 13,"""A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil sun soma allurar rigakafin cutar coronavirus zuwa al�uma.A Indiya akala mutane bilyan daya da dubu dari uku ne za su amfana da wannan allura yayinda rahotanni ke nuni cewa mutan kasar na dar-dar da wannan allurar. Yayin gudanar da taron Kwamitin kar ta kwana na hukumar lafiya ta duniya WHO, ya bukaci hukumomin kasashe da su gaggauta bincike mai zurfi kan sabbin nau�ikan cutar coronavirus da suke yaduwa cikin gaggawa a tsakanin akalla kasashe 50, bayan soma bayyana a Birtaniya, Afrika ta Kudu da kuma Brazil. A karshen taron masu ruwa da tsakin da ta jagoranta, kwamitin na hukumar lafiya yaki amincewa da kudurin wasu kasashe na tilastawa matafiya nuna shaidar karbar rigakafin Korona bayan ga na gwajin cutar kafin bazu izinin shige da fice."",","""A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya, Brazil sun soma allurar rigakafin cutar coronavirus zuwa al�uma."",","""A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya, Brazil sun soma allurar rigakafin cutar coronavirus zuwa al�uma.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 14,"""Hukumomin kasar Janhuriyar Nijar sun sanar da fara zaman makoki tun daga jiya littini bayan mummunar harin da �yan bindiga suka kai jihar Tilaberi inda suka kasha mutane dari karshen mako. Bayanai na nuna �yan bindigan masu ikirarin jihadi da karfin tsiya bisa babura suka shiga kauyukan biyu suka yi ta kisan bayin Allah. Ministan harkokin cikin gida na kasar Nijar ya bada tabbacin cewa an kara tsaurara matakan tsaro a yankunan da �yan bindigan ke kai hare-hare.Wasu rahotanni na nuni cewa maharan sun kai hari ne a matsayin fansa wadanan kauyuka,kasashe na ci gaba da yin Allah wadai."",","""Hukumomin kasar Janhuriyar Nijar sun sanar da fara zaman makoki tun daga jiya littini bayan mummunar harin da �yan bindiga suka kai jihar Tilaberi inda suka kasha mutane dari karshen mako."",","""Hukumomin kasar Janhuriyar Nijar sun sanar da fara zaman makoki tun daga jiya littini bayan mummunar harin da �yan bindiga suka kai jihar Tilaberi inda suka kasha mutane dari karshen mako.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 15,"""Hukumomi a kasar Bangladesh na tsare da wani mai shirya fina-finai dan kasar bisa zargin sa da nuna wani bidiyo inda ake ganin wani jami�in tsaro na cin zarafin wata mata. Mai shirya fina-finan mai suna Anonno Mamum na tsare yanzu haka tareda dan wasan fim da ya rike mukamin dan sanda a cikin wannan fim da aka yiwa sunan Nabab LLB. Kotu na tuhumar su da shirya da kuma nuna fim da bai dace ba ,yayinda mutanen biyu suka musanta hakan, rahotanni daga kasar na nuni cewa yan sanda na farautar matar da ta rike mukamin wacce yan Sanda suka ci zarrafin ta a cikin wannan fim."",","""Hukumomi a kasar Bangladesh na tsare da wani mai shirya fina-finai dan kasar bisa zargin sa da nuna wani bidiyo inda ake ganin wani jami�in tsaro na cin zarafin wata mata."",","""Hukumomi a kasar Bangladesh na tsare da wani mai shirya fina-finai dan kasar bisa zargin sa da nuna wani bidiyo inda ake ganin wani jami�in tsaro na cin zarafin wata mata.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 16,"""Amurka da kungiyar tarrayar Turai sun bayyana takaicin bayan samun labarin mutuwar wasu yan adawa biyu ga Shugaban kasar Guinee Alpha Conde a kurkuku na kasar ta Guinee. Mamadou Ourou Bary ya rasu ne ranar 16 ga watan janairu a gidan yarin Conakry,wanda ake tsare da shit un ranar 5 ga watan Agusta na shekarar da ta shude. Marigayin , memba ne na jam�iyyar UFDG a karkashin jagoran yan adawa Cellou Dalein Diallo. Na biyu da ya rasa ran sa a kurkuku shine Roger Bamba da ya rasu a watan Disemba da ya shude kafin a gabatar da shi gaban alkali,wanda kuma gwamnati ta bayyana cewa ya na rasu ne bayan fama da rashin lafiya. Kungiyar kare hakokin bil Adam ta amnesty na Allah wadai da cin zarafin yan adawa daga gwamnatin shugaba Alpha Conde. Yan adawa na ci gaba da kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasar."",","""Amurka da kungiyar tarrayar Turai sun bayyana takaicin bayan samun labarin mutuwar wasu yan adawa biyu ga Shugaban kasar Guinee Alpha Conde a kurkuku na kasar ta Guinee."",","""Amurka da kungiyar tarrayar Turai sun bayyana takaicin bayan samun labarin mutuwar wasu yan adawa biyu ga Shugaban kasar Guinee Alpha Conde a kurkuku na kasar ta Guinee.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 17,"""Tattalin arzikin Birtaniya ya fadi da kashi 9.9 a bara sakamakon tasirin annobar Coronavirus kamar yadda alkulaman hukumomin kasar suka bayyana a yau Jumma�a. Ministan kudin Birtaniya Rishi Sunak ya bayyana cewa, tattalin arzikin kasar ya gamu da gagarumin koma-baya biyo bayan annobar Coronavirus. Kazalika harkoki sun tsaya cak a kasar a dalilin rashin jituwar da aka samu tsakanin Birtaniyar da EU dangane da kammala yarjejeniyar karshe kan ficewarta daga gungun kasashen Turai a karshen shekarar bara. Ofishin Kididdigar kasar ya fitar da wata sanarwar wadda ke cewa, ma�aunin tattalin arzikin kasar ya ragu da kashi 9.9 a cikin daukacin shekarar bara, abin da ke zama koma-baya mafi muni da kasar ta taba gani a cikin shekara guda a tarihinta. Yanzu haka wasu masharhanta na cewa, Birtaniyar ka iya kara tsunduma cikin matsalar tattalin arzikin sakamakon sabon matakin dokar kulle wanda ya fara aiki tun daga cikin watan Janairun da ya gabata. a bangare guda, wasu masana na cewa, ana sa ran tattalin arzikin kasar ya farfado nan da rubu�in karshe na wannan shekara da zarar allurar riga-kafin coronavirus ta fara bada kariya ga wani kaso mai yawa na jama�ar kasar."",","""Tattalin arzikin Birtaniya ya fadi da kashi 9.9 a bara sakamakon tasirin annobar Coronavirus kamar yadda alkulaman hukumomin kasar suka bayyana a yau Jumma�a."",","""Tattalin arzikin Birtaniya ya fadi da kashi 9.9 a bara sakamakon tasirin annobar Coronavirus kamar yadda alkulaman hukumomin kasar suka bayyana a yau Jumma�a.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 18,"""Gwamnatin Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo ta sanar da sake dawowar cutar ebola a kasar, sakamakon mutuwar wata mata watanni 3 bayan an sanar da kawo karshen cutar. Ministan lafiya Eteni Longondo ya shaidawa manema labarai cewar sun sake samun cutar ne a yankin Arewacin Kivu dake gabashin kasar. Longondo ya bayyana wadda aka samu da cutar a matsayin wata mace wadda mijinta yayi fama da cutar a lokutan baya amma ya warke. Ministan yace an tabbatar da cutar a jikin matar ranar 1 ga watan nan, kuma ta rasu ranar 3 ga wata."",","""Gwamnatin Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo ta sanar da sake dawowar cutar ebola a kasar, sakamakon mutuwar wata mata watanni 3 bayan an sanar da kawo karshen cutar."",","""Gwamnatin Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo ta sanar da sake dawowar cutar ebola a kasar, sakamakon mutuwar wata mata watanni 3 bayan an sanar da kawo karshen cutar.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 19,"""Adadin mutanen da annobar coronavirus ta kashe a fadin duniya ya zarce miliyan 2, kamar yadda sabbin alkaluman hukumomin lafiya suka nuna. Bayan shafe shekara guda da bullarta a kasar China, a yanzu cutar ta lakume rayukan mutane miliyan 2 da dubu 66, daga cikin miliyan 93 da dubu 321 da 70 da suka kamu da cutar. A matakin nahiya annobar ta fi yiwa Turai barna, inda ta kashe mutane dubu 650 da 560 jumila, biye kuma nahiyar Latin da yankin Carribean ne da suka rasa mutane dubu 542 da 410. A matakin kasashe kuwa, akalla mutane dubu 389 har da 581 cutar ta halaka a Amurka kadai, sai Brazil da ta kashewa mutanen dubu 207 da 95, yayin da a India akalla dubu 151 da 918 suka mutu."",","""Adadin mutanen da annobar coronavirus ta kashe a fadin duniya ya zarce miliyan 2, kamar yadda sabbin alkaluman hukumomin lafiya suka nuna."",","""Adadin mutanen da annobar coronavirus ta kashe a fadin duniya ya zarce miliyan 2, kamar yadda sabbin alkaluman hukumomin lafiya suka nuna.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 20,"""Hukumar Kula da Tarihin Kwallon Kafa da kididdiga ta Duniya, ta zabi Lionel Messi a matsayin dan wasan da ya fi kowa iya taka leda a duniya cikin shekaru goma da suka gabata a ajin maza. Hukamar da ake kira International Federation of Football History and Statistic a Turance, ta baza mambobinta daga wasu kasashe 150 a duniya don nemo fitaccen dan wasa a cikin shekaru goman da suka gabata, gami da dan wasa mafi inganci a kowace nahiya. Dan wasan mai shekaru 33 ya yi ta haskawa cikin wadannan shekaru duk da wasu kalubale da ya fuskata a cewar hukumar, inda ya dauki kofunan La Liga shida, kofuna biyar na Copa del Rey, Kofin Zakarun Turai biyu, da kuma Ballon d�Ors 6. Ko a wannan kakar, duk da matsaloli da Barcelona ke fama karkashin sabon kocin ta Ronald Koeman, dan kasar ta Argentina ya zura kwallaye 12 kuma ya taimaka anci biyu a wasanni 18 na La liga, yayin da yaci kwallaye uku kuma ya taimakwa aka ci biyu a karawa hudu na Gasar Zakarun Turai. Sauran `yan wasan da suka nuna bajintar iya taka leda a cewar International Federation of Football History and Statistic dake da cibiya a kasar Jamus, sun hada da Chiristiano Roaldo, da Andres Iniesta, Neymar Junior, Sergio Ramos, Manuel Neuer, Robert Lewandowski, da Gianluigi Buffon, Zlatan Ibrahimo, sai kuma Luka Modric a matsayi na goma."",","""Hukumar Kula da Tarihin Kwallon Kafa da kididdiga ta Duniya, ta zabi Lionel Messi a matsayin dan wasan da ya fi kowa iya taka leda a duniya cikin shekaru goma da suka gabata a ajin maza."",","""Hukumar Kula da Tarihin Kwallon Kafa da kididdiga ta Duniya, ta zabi Lionel Messi a matsayin dan wasan da ya fi kowa iya taka leda a duniya cikin shekaru goma da suka gabata a ajin maza.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 21,"""Kungiyar Agaji da Medicins Sans Frotiers ta bayyana cewar lokaci yayi da za�a kawar da cutar noma wadda ke lalata sassan fuskar jama�a daga doran kasa. Kungiyar wadda ke hadin gwuiwa da kungiyar duniya dake yaki da cututtukan da akayi watsi da su a Yankin da ake fama da zafi, ta shirya wani taron masana da zai yi mahawara kan muhimmancin hada kai domin kawar da wannan cuta daga duniya. Kungiyar tace abin takaci ne ganin yadda cutar noma kan hallaka mutanen da ta kama cikin makwanni 2 kacal muddin basu samu taimako wajen amfani da maganin yaki da cutar ba. MSF tace wadanda suka tsira daga cutar kan rasa wasu sassan fuskar su dake basu wahala wajen cin abinci ko Magana ko gani ko kuma yin numfashi. Kungiyar tace ana iya shawo kann abinda ke haddasa cutar da wuri ta hanyar amfani da magungunan dake kara garkuwar jiki, amma abin takaici shine yadda take cigaba da kasha mutane. Froukje Pelsma, Daraktar dake kula da ofishin MSF a Najeriya tace duk da wadannan illolin da cutar keyi har yanzu Majalisar Dinkin Duniya bata baiwa cutar muhimmancin da ya dace ba. MSF ta janyo masana daga sassan duniya domin fito da illar wannan cuta dan ganin an bata muhimmanci da kuma ware mata kudade na musamman dan ganin an kawar da ita. Ita dai wannan cutar tafi kama yara ne dake kasa da shekaru 7 a yankunan da ake fama da talauci, kuma ta kan fara ne da kumbura dasoshi wanda akan iya shawo kan shi da maganin dake bunkasa garkuwar jiki. Idan ba�a shawo kan cutar da wuri ba, cutar kan yadu cikin sauri wajen cinye naman fuska da kuma kasusuwa, abinda ke shafawa wadanda suka yi fama da cutar wani fenti na tsangwama. Yanzu haka kungiyar MSF na aikin masu kula da wannan cuta a Jihar Sokoto dake Najeriya, kamar yadda Dr Bukola Oluyide, mataimakin Daraktan kungiyar a Najeriya ya tabbatar. Tun daga shekarar 2014 MSF ke taimakawa asibitin Sokoto dake kula da cutar ta wani hadin gwuiwa da ma�aikatar lafiyar Najeriya, kuma tsakanin watan Agustar shekarar 2015 zuwa Octoban shekarar 2020 an yiwa masu fama da cutar 550 aiki domin gyara fuskokin su har sau 550."",","""Kungiyar Agaji da Medicins Sans Frotiers ta bayyana cewar lokaci yayi da za�a kawar da cutar noma wadda ke lalata sassan fuskar jama�a daga doran kasa. Kungiyar wadda ke hadin gwuiwa da kungiyar duniya dake yaki da cututtukan da akayi watsi da su a Yankin da ake fama da zafi, ta shirya wani taron masana da zai yi mahawara kan muhimmancin hada kai domin kawar da wannan cuta daga duniya.. Kungiyar tace abin takaci ne ganin yadda cutar noma kan hallaka mutanen da ta kama cikin makwanni 2 kacal muddin basu samu taimako wajen amfani da maganin yaki da cutar ba."",","""Kungiyar Agaji da Medicins Sans Frotiers ta bayyana cewar lokaci yayi da za�a kawar da cutar noma wadda ke lalata sassan fuskar jama�a daga doran kasa. Tun daga shekarar 2014 MSF ke taimakawa asibitin Sokoto dake kula da cutar ta wani hadin gwuiwa da ma�aikatar lafiyar Najeriya, kuma tsakanin watan Agustar shekarar 2015 zuwa Octoban shekarar 2020 an yiwa masu fama da cutar 550 aiki domin gyara fuskokin su har sau 550.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 22,"""Frank Lampard ya bayyana rashin jin dadin matakin sallamarsa da Chelsea ta dauka, ba tare da ta bashi isasshen lokacin jagorantar ta zuwa samun nasarorin lashe kofuna ba. A jiya litinin Chelsea ta sanar da korar Lampard watanni 18 bayan kulla yarjejeniya da shi, saboda gaza lashe wasanni 5 cikin 8 na baya bayan nan da suka fafata a gasar Premier, duk da cewar ta kashe euro miliyan 220 wajen sayen �yan wasa a kakar wasa ta bana. A halin yanzu tsohon kocin PSG Thomas Tuchel ake sa ran zai maye gurbin Lampard. Mai horas da kungiyar Tottenham Jose Mourinho, wanda tsohon kocin Lampard ne, ya ce korar da Chelsea ta yiwa dalibin nasa ya nuna irin cin zalin hukumomin gudanarwa ko shugabannin kungiyoyin kwallon kafa da ya zama ruwan dare a wannan zamani. A cewar Mourinho baya jin dadi a duk lokacin da wani mai horaswa ya rasa aikinsa ballanta Lampard da ya bashi gudunmawa matuka lokacin da ya horas da Chelsea. A makon jiya shi ma kocin Arsenal Mikel Arteta ya ce koka kadan ba ya jin dadin yadda Lampard ke fuskantar kalubalen rashin nasarori."",","""Frank Lampard ya bayyana rashin jin dadin matakin sallamarsa da Chelsea ta dauka, ba tare da ta bashi isasshen lokacin jagorantar ta zuwa samun nasarorin lashe kofuna ba."",","""Frank Lampard ya bayyana rashin jin dadin matakin sallamarsa da Chelsea ta dauka, ba tare da ta bashi isasshen lokacin jagorantar ta zuwa samun nasarorin lashe kofuna ba.""",,,,,,,,,,,,, | |
| 23,"""Barcelona ta lallasa UE Cornella da ci biyu da nema a gasar Copa del Rey a fafatawar da sukayi daren Alhamis ba tare da Messi ba. Tun farko sai da Barcelona ta barar da fanareti biyu kafin ta yi nasarar cin kwallaye biyu bayan hutun Karin lokaci. Golan UE Cornelle, Roman Juan mai shekaru 21 ya zama mai tsaron raga na farko da ya tsare kwallon Fenaretin Barca har sau biyu a wasa guda. Miralem Pjanic da Ousmane Dembele duk sun barar da Fenaretin da suka samu a farkon wasan. "",","""Barcelona ta lallasa UE Cornella da ci biyu da nema a gasar Copa del Rey a fafatawar da sukayi daren Alhamis ba tare da Messi ba."",","""Barcelona ta lallasa UE Cornella da ci biyu da nema a gasar Copa del Rey a fafatawar da sukayi daren Alhamis ba tare da Messi ba.""",,,,,,,,,,,,, | |